Saturday, April 18
Shadow

Duk Labarai

Farashin Dala a kasuwar Chanji a yau

Farashin Dala a kasuwar Chanji a yau

Duk Labarai
Farashin dala a kasuwar Chanji ta gwamnati a yau Litinin, 6 ga watan Afrilu ya farane akan Naira ₦1,377.80 akan kowace dala. Idan aka kwatanta da farashin Naira ₦1,380.79 da aka sayar da dalar a ranar Juma'a, Za'a iya cewa darajar Naira ta tashi. A kasuwar bayan fage kuwa ta Legas, Kano, da Abuja ana sayar da dalar ne akan farashin 1,405 zuwa Naira 1,415
Kalli Bidiyon: Tsohon Mijina, Sani Musa Mai Iska, kamin mu tafi Ingila malamin Islamiyane amma da muka je can sai ya koma shaye-shaye, da bin mata, ya zama dan iska hadda saka dan kunne>>Inji Fati Muhammad

Kalli Bidiyon: Tsohon Mijina, Sani Musa Mai Iska, kamin mu tafi Ingila malamin Islamiyane amma da muka je can sai ya koma shaye-shaye, da bin mata, ya zama dan iska hadda saka dan kunne>>Inji Fati Muhammad

Duk Labarai
Tsohuwar Tauraruwar fina-finan Hausa, Fati Muhammad tawa tsohon mijinta, Sani Musa Mai Iska Tonon Silili inda ta bayyana cewa, kamin su tafi ingila tare dashi shi malamin makarantar Islamiyane. Tace amma da suka je can sai ya zama dan iska, ya fara shan Qiya, bin mata da saka dan kunne. Ta bayyana cewa, idan ya kai mace gida, sai yace mata wai ita kanwarsa ce. Tace haka taita addu'a har Allah ya rabata dashi. https://www.tiktok.com/@duniyar.kannywood8/video/7625377526969306386?_r=1&_t=ZS-95J8VlNHeJE&sp_source=7537614245375297080
A lokacin tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan an min tayin Naira Miliyan 80 in tallatashi amma naki yadda>>Inji Ali Jita

A lokacin tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan an min tayin Naira Miliyan 80 in tallatashi amma naki yadda>>Inji Ali Jita

Duk Labarai
Tauraron Mawakin Arewa, Ali Jita ya bayyana cewa, a lokacin mulkin tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, an masa tayin Naira Miliyan 80 ya tallata shugaban kasar amma yaki amincewa. Ya bayyana hakane a hirarsa da Fati Muhammad inda yace Har Ali Nuhu ya kira amma dai haka suka bar abin ya shiririce. https://www.tiktok.com/@speciall101/video/7624954846772202782?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7624954846772202782&source=h5_m&timestamp=1775461311&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_i...
Kalli Bidiyon: Maganar da Sadiq Sani Sadiq yake yi wai dan shugaban kasa, Seyi Tinubu ya fito a shiga daji dashi a yi maganin tsaro, haikace, maganace irin ta ‘yan shaye-shaye da marasa wayau>>Inji Aminu J Town

Kalli Bidiyon: Maganar da Sadiq Sani Sadiq yake yi wai dan shugaban kasa, Seyi Tinubu ya fito a shiga daji dashi a yi maganin tsaro, haikace, maganace irin ta ‘yan shaye-shaye da marasa wayau>>Inji Aminu J Town

Duk Labarai
Tauraron Tiktok, Aminu J. Town ya bayyana cewa, maganar da Sadiq Sani Sadiq yayi ta bayar da shawara akan yanda za'a magance tsaro magana ce ta hauka. Sadiq Sani Sadiq ya ce ya bayar da rayuwarsa sannan yana so shima dan shugaban kasa, Seyi Tinubu ya fito, Ministan tsaro, Christopher Musa shima ya fito, Malam Nuhu Ribadu shima ya fito a shiga daji. Saidai J Town yace wannan maganace ta masu shaye-shaye da rashin wayau. Saidai yace ba zai sake magana akan Sadiq Sani Sadiq ba. https://www.tiktok.com/@aminujtown/video/7625239629603687688?_r=1&_t=ZS-95HzZYamkEr&sp_source=7537614245375297080
Kalli Bidiyon: Wani yace min muryata yake ji tana sashi yana Istimnaiy>>Inji Mofy Algaita

Kalli Bidiyon: Wani yace min muryata yake ji tana sashi yana Istimnaiy>>Inji Mofy Algaita

Duk Labarai
Tauraruwar kafafen aada zumunta, Mofy Algaita tace wani ya gaya mata muryarta na sashi yana Istimnaiy. Tace abin ya bata mamaki inda aka ga tana ta dariya a Bidiyon. Saidai tace tana rokar masa Allah ya gafarta masa. https://www.tiktok.com/@moofyalgaita001/video/7625055975044631838?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7625055975044631838&source=h5_m&timestamp=1775403587&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7625183675001341712&share_link_id=eeb82405-915e-4ef1-9b43-f8a5b645a1b3&...
Allah Sarki: Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Labari me cike da ban tausai ta rigamu gidan gaskiya bayan da harsashi ya kubuce daga hannun soja ya sameta har gida

Allah Sarki: Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Labari me cike da ban tausai ta rigamu gidan gaskiya bayan da harsashi ya kubuce daga hannun soja ya sameta har gida

Duk Labarai
Wannan matashiyar rahotanni sun ce dalibar makarantar Zenith International Academy, Maiduguri ce. Rahoton yace a jiya, Hqrsqshy ya kwace daga hannun soja inda ya sameta har gida kuma ta rigamu gidan gaskiya. Da yawa sun yi kiran a dauki mataki dan kiyaye sake aukuwar hakan sannan a yi bincike idan akwai ganganci a hukunta me laifin. https://twitter.com/i/status/2040716109553324278
Wahala bata Qisa kuma bata dawwama har abada ku ci gaba da dauriya, dadi na nan zuwa>>Inji Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima

Wahala bata Qisa kuma bata dawwama har abada ku ci gaba da dauriya, dadi na nan zuwa>>Inji Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima

Duk Labarai
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayana cewa 'yan Najeriya su kara dauriya saboda wahala bata dawwama Har Abada. Ya bayyana hakane a sakon da ya fitar na bikin Easter ta bakin me magana da yawunsa, Mr Stanley Nkwocha. Yace babu gasar ds akewa gyara cikin jin dadi dan haka kowa dole sai ya nuna sadaukarwa.