Friday, March 20
Shadow

Duk Labarai

Trump bai isa ya Hana Aiki da shari’ar Musulunci a Jihohin Arewa ba>>Inji Kungiyar Dattawan Arewa

Trump bai isa ya Hana Aiki da shari’ar Musulunci a Jihohin Arewa ba>>Inji Kungiyar Dattawan Arewa

Duk Labarai
Kungiyar Dattawan Arewa, NEF ta mayarwa da shugaban kasar Amirka, Donald Trump da martani me zafi inda tace shugaban Amurkar, Trump bai isa ya hana aiki da Shari'ar Musulunci a Jihohin arewa ba Wasu daga cikin 'yan majalisar kasar Amurka da wasu kungiyoyin fafutuka a kasar sun nuna damuwa kan amfani da shari'ar Musulunci a jihohin Arewa. Dan haka suke kiran a daina amfani da shari'ar Musulunci a Arewa sannan a sakawa wasu jami'an gwamnatin Najeriya takunkumi. Saidai kungiyar NEF ta bakin me magana da yawunta, Prof Abubakar Jiddere tace babu wannan maganar, Trump girman kai ne ke Damunsa kuma barzanar da yake yi ta banza da wofi ce babu abinda zai iya. Sannan kungiyar tace babu maganar yiwa Kiristoci Khisan Kyiyashi a Arewa matsalar tsaro tana shafar kowa da kowane. Hakanan ...
Masu Zanga-zanga sun fito a Legas suna nuna kin amincewa da Zuwan Amurka Najeriya

Masu Zanga-zanga sun fito a Legas suna nuna kin amincewa da Zuwan Amurka Najeriya

Duk Labarai
Wasu mutane sun fito zanga-zanga a Legas inda suke nuna kin amincewa da zuwan Amurka Najeriya da sunan wai zasu tseratar da kiristoci. Bidiyon masu zanga-zangar ya karade kafafen sada zumunta inda aka jisu suna fadar cewa ku kyalemu. Wasu dai sun nuna goyon baya a garesu inda wasu suka nuna basa tare dasu. https://twitter.com/ChuksEricE/status/1986493813611766028?t=OEOR9EsXIATvAkohXeYrgA&s=19
An rushe sabon Ofishin yakin neman zaben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da aka gina a jihar Benue

An rushe sabon Ofishin yakin neman zaben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da aka gina a jihar Benue

Duk Labarai
Rahotanni daga jihar Benue na cewa, an rushe sabon ofishin yakin neman zaben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da aka gina a jihar. Ranar Alhamis ne Hukumar kula da raya birane ta jihar Benue din ta rushe wannan gini wanda kuma shine Hedikwatar yakin neman zaben Tinubu a jihar. Sati daya kenan da bude wannan ofishin. Shugaban kungiyar magoya bayan Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a jihar Tarnongo Simon yayi Allah wadai da lamarin inda yace sun cika duka sharudan mallaka da ginin wannan ofishi nasu kamin a rusheshi.
Kalli Bidiyo: Wasu ‘yan arewa musulmai sun fito suma suna Bayyana irin Asarar rhayukan da akawa Musulmai

Kalli Bidiyo: Wasu ‘yan arewa musulmai sun fito suma suna Bayyana irin Asarar rhayukan da akawa Musulmai

Duk Labarai
Bayan da Kiristoci suka kai kara kasar Amurka kan asarar rayukan da aka musu, Wanda hakan yasa shugaban kasar Amurka, Donald Trump bayyana cewa zai dauki mataki akan Najeriya. Suma wasu musulmai daga Arewacin Najeriya sun fito suna bayyana irin Asarar rayukan da rikice-rikice sukawa musulmai. Bidiyon su ya watsu sosai inda mutane suka rika bayyana mabanbanta ra'ayoyi akai. https://www.tiktok.com/@daawah2nonemuslim/video/7569726697172454664?_t=ZS-91C2Gz0XSoT&_r=1
A karin Farko, Wakar Hausa ta watsu sosai a Duniya har Turawa suna Rerata

A karin Farko, Wakar Hausa ta watsu sosai a Duniya har Turawa suna Rerata

Duk Labarai
Wakar da matashin Arewa Og Abba yayi ta samu kudinka kawai ka kashe ta dauki ha kula sosai a wajan 'yan kudu da Turawa da sauran sassan Duniya. Itace ta zama wakar Hausa ta farko data watsu sosai har wadanda ba Hausawa ba suka rera ta suka yi Bidiyo da ita. Manyan Mawaka da shahararrun mutanene daga Kudu daga wasu sassa na duniya suka hau wakar. https://www.tiktok.com/@ogabbah/video/7568090188195368203?_t=ZS-91BX7tusmXJ&_r=1 https://www.tiktok.com/@angelbby053/video/7568938918427626770?_t=ZS-91BXRlrQSeG&_r=1 https://www.tiktok.com/@lanoanddana/video/7569330718673833246?_t=ZS-91BXVJ7zS0u&_r=1 https://www.tiktok.com/@dj_splash_gh/video/7567642866583883064?_t=ZS-91BXajTXUvY&_r=1 https://www.tiktok.com/@viollababy.xx/video/7565925080795008264?_t=ZS...
Kalli Bidiyo: Matashiya ‘yar Jihar Bauchi me shekaru 19 ta na neman mijin aure me Hankali, Mahaifinta me kudi ne amma tace ita matashi indai yana da sana’a da nutsuwa zasu daidaita

Kalli Bidiyo: Matashiya ‘yar Jihar Bauchi me shekaru 19 ta na neman mijin aure me Hankali, Mahaifinta me kudi ne amma tace ita matashi indai yana da sana’a da nutsuwa zasu daidaita

Duk Labarai
Malam Abdulrahman Umar Sautussunnah ya bayyana cewa wata matashiya 'yar kimanin shekaru 19 daga jihar Bauchi ta na neman mijin aure me hankali da sana'a. Malam yace mahaifin matashiyar me kudi ne amma ita tace tana neman matashin dake da sana'ar da zai iya rike ta amma dai bata masa alkawarin komai ba. https://www.tiktok.com/@abdurrahmanumarr/video/7569348426798746900?_t=ZS-91BVZe3QhFY&_r=1