Tuesday, May 12
Shadow

Duk Labarai

Zaɓen cike gurbi: Shugaban karamar hukumar Municipal a jihar Kano kenan, Salim Hashim, ya ke dafa taliyar indomie domin karin kumallo ga ƴan jam’iyyar NNPP da ke garin Shanono don gudanar da zaben cike gurbi

Zaɓen cike gurbi: Shugaban karamar hukumar Municipal a jihar Kano kenan, Salim Hashim, ya ke dafa taliyar indomie domin karin kumallo ga ƴan jam’iyyar NNPP da ke garin Shanono don gudanar da zaben cike gurbi

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shugaban karamar hukumar Municipal a jihar Kano kenan, Salim Hashim, ya ke dafa taliyar indomie domin karin kumallo ga ƴan jam'iyyar NNPP da ke garin Shanono don gudanar da zaben cike gurbi
A karo na biyu, NNPCL sun sake rage farashin man Fetur a Abuja da Legas kadai

A karo na biyu, NNPCL sun sake rage farashin man Fetur a Abuja da Legas kadai

Duk Labarai
Rahotanni daga Abuja da Legas na cewa, Kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya sake rage farashin man fetur a garuruwan biyu da Naira 10. Kafar The Cable ta ruwaito cewa ta lura a Abuja ana sayar da man fetur din akan naira N890 maimakon Naira 900, hakanan a Legas kuma ana sayar dashi akan Naira N865 maimakon Naira N875. Kafar tace ta gudanar da wannan bincike ne a ranar Juma'a data gabata. Hutudole ya lura Wannan ne karo na biyu da hakan ke faruwa.
Kalli Bidiyo: Na yi Mafarki Sheikh Ibrahim ya riko hannun Ibro zai kaishi gaban Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam)>>Inji Alhaji Anisee

Kalli Bidiyo: Na yi Mafarki Sheikh Ibrahim ya riko hannun Ibro zai kaishi gaban Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam)>>Inji Alhaji Anisee

Duk Labarai
Shahararren dan Darika, Alhaji Anisee ya bayyana cewa, yayi mafarkin Sheikh Ibrahim ya kamo hannun Marigayi shahararren me wasan Barkwanci, Ibro zai kaishi gaban Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam). Ya bayyana cewa sun hadu amma bai bisu ba. https://www.tiktok.com/@alhajianisee1/video/7538931827612863751?_t=ZS-8yvKFrvIw08&_r=1
Babu Inda Na Ce Sai Mun Bada Cin Hancin Milyan Uku Kafin A Ba Mu Damar Gabatar Da Kudiri A Majalisar Tarayya, Cewar Hon Usman Ibrahim Auyo

Babu Inda Na Ce Sai Mun Bada Cin Hancin Milyan Uku Kafin A Ba Mu Damar Gabatar Da Kudiri A Majalisar Tarayya, Cewar Hon Usman Ibrahim Auyo

Duk Labarai
Babu Inda Na Ce Sai Mun Bada Cin Hancin Milyan Uku Kafin A Ba Mu Damar Gabatar Da Kudiri A Majalisar Tarayya, Cewar Hon Usman Ibrahim Auyo Dan majalisar tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Hadejia, Auyo da Kafin Hausa dake jihar Jigawa, Honarabul Usman Ibrahim Auyo, wanda ake yi wa lakabi da Kamfani ya nesanta kansa da labarin karya da aka yada akansa, wanda aka ce ya ce ba a ba su damar gabatar da kudiri a majalisa har sai sun bada cin hancin naira milyan uku ko fiye da haka. Sannan kuma sai sun yi ta kamun kafa ga sauran 'yan majalisun. A cewarsa ba ya na nufin majalisa ake baiwa wannan kudin ba, a duk sanda mutum zai gabatar da kudiri, akwai wadanda daga waje aikin su shine ka ba su kwangilar rubuta maka kudiri ka biya su, kafin daga bisani ka nemi shawarwari daga wajen takwaro...
YANZU-YANZU: Jami’an DSS Sun Kama Wani Ejan Din PDP Da Kusan Naira Milyan 30 Domin Siyan Kuri’u A Yayin Zaben Cike Gurbi A Kaduna

YANZU-YANZU: Jami’an DSS Sun Kama Wani Ejan Din PDP Da Kusan Naira Milyan 30 Domin Siyan Kuri’u A Yayin Zaben Cike Gurbi A Kaduna

Duk Labarai
Mutumin mai suna Shehu Fantage, an kama shine a jiya Juma'a a wani otal dake cikin garin Kaduna, a yayin da yake kokarin kasafta kudin domin yin amfani da su wajen siyen kuri'u a zaben cike gurbi na dan majalisar tarayya mai wakiltar Chikun/Kajuru. Ita na hukumar 'yan sandan jihar Kaduna ta bakin kakakinta, DSP Mansir Hassan ta tabbatar da kama mutumin da DSS suka yi, inda yake komar su kuma ana kan bincikensa.
Barr. Abba Hikima Fagge: “Shugabannin siyasa ne ke hura wutar faɗan daba a Kano”

Barr. Abba Hikima Fagge: “Shugabannin siyasa ne ke hura wutar faɗan daba a Kano”

Duk Labarai
Barr. Abba Hikima Fagge: "Shugabannin siyasa ne ke hura wutar faɗan daba a Kano" Fitaccen lauya kuma mai sharhi kan al’amuran yau da kullum a Kano, Barrister Abba Hikima Fagge, ya yi tsokaci kan matsalar fadan yan daba da ke ta ƙara ƙaruwa a cikin birnin Kano. A cewarsa, ba matasa da kansu ne tushen wannan matsala ba, sai dai shugabannin siyasa da ke amfani da su wajen cimma muradunsu. Barr. Abba ya bayyana cewa, a lokutan siyasa musamman, ana yawan ganin yadda ake rarraba kuɗi da miyagun ƙwayoyi ga matasa domin a tura su wajen tada tarzoma, abin da daga ƙarshe yake jefa al’umma cikin tsoro da rashin kwanciyar hankali. Ya ƙara da cewa, “Matsalar daba ba sabon abu ba ne a Kano, amma abin takaici shi ne yadda shugabannin da ake ɗora ran samun mafita a kansu suke ƙara ƙara wa mat...
Kalli Bidiyo: Ya halatta idan kuna tafiya abinci ya kare muku, babu yanda za’a yi, ku kama daya daga cikinku ku Yqnkq ku ci, amma malamai sun ce wanda baya ajiye gemu ake Yqnkqwq>>Inji Sheikh Shehu Abdullahi Biu

Kalli Bidiyo: Ya halatta idan kuna tafiya abinci ya kare muku, babu yanda za’a yi, ku kama daya daga cikinku ku Yqnkq ku ci, amma malamai sun ce wanda baya ajiye gemu ake Yqnkqwq>>Inji Sheikh Shehu Abdullahi Biu

Duk Labarai
Malamin Addinin Islama, Sheikh Shehu Abdullahi Biu ya bayyana cewa, ya halatta idan kuna tafiya abinci ya kare babi yanda za'a yi a kama daya daga cikin matafiyan a ci. Malam yace kuma wanda ake yankawa shine wanda baya ajiye gemu. https://www.tiktok.com/@usainihassanmaigaskiya/video/7538368762324487441?_t=ZS-8yvFuG2UH8j&_r=1 Da yawa dai sun yi mamaki da wannan karatun.
Ba zaka bata mana suna ba, Ka kawo shaidar cewa, Sai an biya Naira Miliyan 3 ake gabatar da kudirin doka a majalisa ko mu hukunta ka>>Majalisar Wakilai ga dan majalisa, Ibrahim Usman Auyo

Ba zaka bata mana suna ba, Ka kawo shaidar cewa, Sai an biya Naira Miliyan 3 ake gabatar da kudirin doka a majalisa ko mu hukunta ka>>Majalisar Wakilai ga dan majalisa, Ibrahim Usman Auyo

Duk Labarai
Majalisar wakilai ta bukaci dan majalisar daga jihar Jigawa me wakilar Hadejia, Auyo, da Kafin Hausa, Ibrahim Usman Auyo ya fito ya kawo shaidar cewa sai an biya kudi ake gabatar da kudirin doka a majalisar. Dan majalisar dai yayi wannan ikirarin ne a yayin ganawa da mutanen mazabarsa. Inda yace Ana biyan daga Naira Miliyan daya zuwa 3 kamin gabatar da kudirin doka a majalisar. Saidai a martanin majalisar ta bakin me magana da yawunta, Akin Rotimi tace ba zata bari a bata mata suna ba, wannan ikirari na dan majalisa, Ibrahim Usman na da girma kuma zata bincikeshi ya bata hujjarsa. Tace amma idan bai bayar da wata hujja ba, zata gabatar dashi a gaban kwamitin da'a na majalisar.