Monday, February 16
Shadow

Duk Labarai

Kalli Bidiyon: Abinda wannan ‘yar Najeriyar ke yi da Wannan Balaraben dan kasar Morocco a filin kwallo lokacin ana wasa ya jawo cece-kuce sosai

Kalli Bidiyon: Abinda wannan ‘yar Najeriyar ke yi da Wannan Balaraben dan kasar Morocco a filin kwallo lokacin ana wasa ya jawo cece-kuce sosai

Duk Labarai
Wannan wata 'yar Najeriya ce da aka gani a filin kwallo a kasar Morocco tare da wani balarabe dan kasar. An ganta dashi tana shafa masa kai suna rawa tare. Saidai daga baya shi kanshi abin ya bashi kunya har sai da ya rika rufe ido. Lamarin ya jawo muhawara sosai. https://twitter.com/instablog9ja/status/2006100826633208002?t=Mbtjg_TO13Zct1GtkoBzfw&s=19
Kalli Bidiyon: Abinda dan shugaban kasa, Seyi Tinubu yayi a Morocco da ya jawo cece-kuce

Kalli Bidiyon: Abinda dan shugaban kasa, Seyi Tinubu yayi a Morocco da ya jawo cece-kuce

Duk Labarai
A kasar Morocco inda ake buga gasar AFCON, An ga fastar siyasa ta dan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu watau, Seyi Tinubu. Dan Fafutuka, VDM ne ya ga fastar inda lamarin ya dauki hankula sosai bayan da aka ga wani Bidiyon yana cewa lallai dan shugaban kasar idonsa a rufe yake kan neman mukamin siyasa. Da yawa dai suj ce hakan bai dace ba dan ba wajan siyasa bane. https://twitter.com/dammiedammie35/status/2006076974587076692?t=xxa8UCp6HLImVOJ1wtxYRQ&s=19 Akwai dai rahotannin dake cewa, dan shugaban kasar na neman takarar gwamnan jihar Legas.
Ji Wani Abu Marar Dadi da ya samu dan gidan Abubakar Malami bayan da aka kaisu gidan yarin Kuje tare da mahaifinsa

Ji Wani Abu Marar Dadi da ya samu dan gidan Abubakar Malami bayan da aka kaisu gidan yarin Kuje tare da mahaifinsa

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Dan gidan tsohon Ministan shari'a Abubakar Malami, Abubakar Abdulaziz Malami, ya kwanta Rashin Lafiya bayan da aka kaisu gidan yarin Kuje. Rahotanni sun ce an garzaya dashi asibitin dake cikin gidan yarin inda aka bashi Kulawa. Abubakar Malami dai an kulleshi tare da dansa da matarsa a cikin gidan yarin.
An samar da Dala $180,000 dan gina masallaci a matsayin sadaqatul Jariya ga Abokin Anthony Joshua da ya rasa rayuwarsa a Hadarin motar da suka yi

An samar da Dala $180,000 dan gina masallaci a matsayin sadaqatul Jariya ga Abokin Anthony Joshua da ya rasa rayuwarsa a Hadarin motar da suka yi

Duk Labarai
Rahotanni sun ce an tara dala $180,000 dan gina masallaci a matsayin sadaqatul Jariya ga abokin Anthony Joshua me suna Kevin “Latif” Ayodele da ya rasu a hadarin motar da ya rutsa dashi. Abokan Anthony Joshua biyu ne suka rigamu gidan gaskiya bayan hadarin da ya rutsa dashi a hanyar Legas zuwa Ibadan. Anthony Joshua ya ji raunuka amma ba masu tsanani ba.
Da Duminsa: A karin Farko, Kwankwaso ya jefawa Abba Gida-Gida Magana

Da Duminsa: A karin Farko, Kwankwaso ya jefawa Abba Gida-Gida Magana

Duk Labarai
A karin farko tunda aka fara maganar cewa Abba Kabir Yusuf, Gwanan Kano zai koma jam'iyyar APC, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya jefawa Abban magana Kwankwaso a wajan taron ya jefawa Abban Magana inda yace babu wanda ke Cin Amanarsu ko ya musu Butulci yayi nasara. Kwankwaso yace yayi mamakin ganin yawan mutanen da ya tara a waja taron nasa inda yace yayi tsammanin duk sun koma bayan Abba. https://twitter.com/ADCVanguard_/status/2005997894755664328?t=pUPjgKU6fLPrXGApU6VvDw&s=19
Wannan cibiyar Koyar da kimiyya da Fasahar da kakakin majalisar Dattijai, Sanata Godswill Akpabio ya gina akan Sama da Naira Miliyan 300 a mazabarsa ta jawo cece-kuce

Wannan cibiyar Koyar da kimiyya da Fasahar da kakakin majalisar Dattijai, Sanata Godswill Akpabio ya gina akan Sama da Naira Miliyan 300 a mazabarsa ta jawo cece-kuce

Duk Labarai
Kakakin majalisar Dattijai, Sanata Godswill Akpabio ya gina cibiyar kimiyya da fasaha a Etim Ekpo dake jihar Akwa-Ibom akan kudi sama da Naira Miliyan 300. Saidai da yawa na ganin cewa, kudin sun yi yawa, bai kamata ace karamin gini kamar wannan ya cinye wadannan kudade ba. Da yawa dai sun ce basu yadda an kashe wannan makudan kudade wajan gina wannan cibiyar ba. https://twitter.com/afrisagacity/status/2005979617379967110?t=vs96Z8YSC4t2O5WbAU7ZHA&s=19 https://twitter.com/monitng/status/2005749623860912171?t=zoDev-gpZObCWixmYrCGjw&s=19
Peter Obi ya bayyana cewa, Abin takaici ne ganin Babu Motar Kwana-Kwana data je wajan da Dan Damben Najeriya, Anthony Joshua yayi Khàdàrì

Peter Obi ya bayyana cewa, Abin takaici ne ganin Babu Motar Kwana-Kwana data je wajan da Dan Damben Najeriya, Anthony Joshua yayi Khàdàrì

Duk Labarai
Peter Obi ya bayyana rashin jin dadin rashin ganin Motar Kwana-kwana a wajan hadarin da ya auku da dan damben Najeriya, Anthony Joshua. Ya bayyana cewa, Abin takaici ne faruwar hakan. Peter Obi ya mai fatan samun sauki, saidai lamarin ya jawo cece-kuce sosai. https://twitter.com/PeterObi/status/2005717751999172959?t=oN4nhLLF5KybGkAI5ENLuw&s=19