Monday, May 11
Shadow

Duk Labarai

Kalli Bidiyon yanda Buhari ya koma gidansa na Kaduna da zama bayan kwashe kusan shekaru 2 a Daura

Kalli Bidiyon yanda Buhari ya koma gidansa na Kaduna da zama bayan kwashe kusan shekaru 2 a Daura

Duk Labarai
Tsohon Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya koma gidansa na birnin Kaduna daga Daura na jihar Katsina, a cewar tsohon mai taimaka masa na musamman Bashir Ahmad. Buhari ya koma mahaifarsa Daura da ke jihar Katsina tun bayan saukarsa daga mulki a watan Mayun 2023. Tsohon shugaban ya samu rakiyar Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima, da Gwamnan Borno Babagana Zulum, da Gwamnan Kaduna Uba Sani. Akwai kuma sauran 'yansiyasa da tsofaffin jami'an gwamnati da suka tarɓi shugaban a gidan nasa. Kalli Bidiyon anan
Ana zargin Mawakin Najeriya, Burna Boy ya yaudari wannan budurwar me suna Sophia Egbueje yayi lalata da ita da sunan cewa zai sai mata motar Lamborghini amma bai cika mata alkawari ba

Ana zargin Mawakin Najeriya, Burna Boy ya yaudari wannan budurwar me suna Sophia Egbueje yayi lalata da ita da sunan cewa zai sai mata motar Lamborghini amma bai cika mata alkawari ba

Duk Labarai
Maganganu na ta yawo cewa, shahararren mawakin Najeriya, Burna Boy ya yaudari wata babbar yarinya da take wuta a birnin Legas me suna Sophia Egbueje inda yayi lalata ita da sunan zai sai mata motar Lamborghini amma bai cika mata alkawari ba. Yanda aka san labarin shine Sophia ta baiwa kawarta labarin abinda ya farune inda kuma hirar tasu ta watsu a kafafen sadarwa. A cikin muryar da aka nada, an ji Sophia na bayar da labarin cewa, sun gama rawa da Burna Boya a gidan rawa inda ya kaita gidansa ya kasheta da kalamai ita kuma ta yadda yayi lalata da ita da sunan zai sai mata motar. Tace daga baya ma kwata-kwata ya daina kiranta. Tuni dai akai ta mayar da martani kan lamarin inda da yawa suka rika mata dariya da kiranta marar wayau.

Ji Dalilai huɗu da suka sa Dangote ya rage farashin man fetur

Duk Labarai
"Duk shikashika da za su jawo rage farashin man fetur an cika su a yanzu," kamar yadda Farfesa Ahmed Adamu - masanin tattalin arzikin man fetur a jami'ar Nile University da ke Abuja - ya shaida wa BBC. Gasa Tun bayan sauye-sauyen da aka samu a kasuwar hada-hadar man fetur ta Najeriya, aka fara samun gasa tsakanin masu shigo da man da kuma matatar Dangote. Wannan gasa na ɗaya daga cikin dalilan da suka jawo raguwar farashin, ko kuma sanadiyyar hana farashin ya ƙaru. "Da ma amfanin gasa kenan. Shi Dangote yana ganin yanzu yana yin takara ne da wasu matatun man fetur ɗin na duniya, kuma babban burinsa shi ne ya riga kowa sayarwa," in ji Farfesa Ahmed. "Da zai yiwu ma, zai so ya haddasa yadda za a yi wasu 'yankasuwar ma su ji ba za su iya ci gaba da harkar ba, ta yadda duk masu ...
In Kaine Ya zaka yi: Kalli Bidiyon ya da mahaifi ya gayawa mijin diyarsa cewa ba dole bane sai matarsa ta masa girki ba

In Kaine Ya zaka yi: Kalli Bidiyon ya da mahaifi ya gayawa mijin diyarsa cewa ba dole bane sai matarsa ta masa girki ba

Duk Labarai
Bidiyon wani biki da ya wakana ya dauki hankula sosai a kafafen sada zumunta inda aka ga mahaifi yana gayawa mijin diyarsa cewa ba lallai bane sai matarsa ta masa girki ba. https://www.youtube.com/watch?v=-987RYe_ff4 Wasu dai na ganin cewa wannan magana bai kamata ta fito daga bakin mahaifin ba musamman lura da cewa, al'adace mace tawa mijinta girki shi kuma ya fita neman Abinci.
‘Yan Bìndìga sun yi garkuwa da wannan ‘yar Bautar kasar inda suke neman a biya Miliyan 20 kudin Fansa

‘Yan Bìndìga sun yi garkuwa da wannan ‘yar Bautar kasar inda suke neman a biya Miliyan 20 kudin Fansa

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, 'yan Bindiga sun yi garkuwa da wannan matashiyar 'yar bautar me suna Rofiat Lawal. Rahotanni sun bayyana cewa, an yi garkuwa da itane akan titin Benin-Ore yayin da take dawowa daga Benin dan zuwa inda aka turata aiki. Rahoton yace wanda suka yi garkuwa da ita na neman Naira Miliyan 20 a matsayin kudin fansa kamin su saketa. Shugaban masu bautar kasa na jihar Oyo, Odoba Oche ya tabbatar da faruwar lamarin inda yace sun sanar da jami'an tsaro sannan yace bai san ko an nemi kudin fansa ba.

Babban Burina shine in kafa tarihin yin lalata da maza daga kowace kasar Duniya, yanzu haka na yi lalata da maza daga kasashe 40>>Inji Wannan matar

Duk Labarai
Wata mata me suna Coco Bae ta bayyana cewa burinta shine yin lalata da maza daga kowace kasar Duniya. Matar 'yar kasar Canada dake da shekaru 37 ta bayyana cewa zuwa yanzu ta yi lalata da maza daga kasashe 40 na Duniya. Daga cikin mazajen da ta yi lalata dasu tace mazan kasar Brazil ne suka fi na kowace kasa kwazo wajan gamsar da mace inda ta bayyana mazan kasar Jamus da cewa au malalatane basu iya gamsar da mace ba. Tace yanzu burinta shine yin lalata da mazaje daga kasashe 195 na Duniya. A baya dai matar ta kasance 'yar siyasa ne inda daga baya kuma ta koma harkar sayar da giya da dai sauransu.
Uba Sani kansa ya yaudara, Kuma ni ba ruwana dashi,Abutarmu ta kare>>El-Rufai

Uba Sani kansa ya yaudara, Kuma ni ba ruwana dashi,Abutarmu ta kare>>El-Rufai

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa, abuta tsakaninsa da Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ta kare. Malam ya bayyana hakane ta shafinsa na Twitter inda wani yace Uba sanin ya watsar da mutanen da suka hana idanuwansu bacci dan ganin ya zama gwamna. Saidai El-Rufai ya bayyana cewa, Kansa ya yaudara kuma ya rasa aboki. Ko da a hirar da aka yi da El-Rufai a gidan talabijin na Arise TV ya bayyana cewa, Shi da Uba Sani da Nuhu Ribadu babu sau...
Baka da Tarbiyya>>El-Rufai ya mayarwa da Reno Omokri martani bayan da ya zargeshi da zagin Annabi Isa(AS)

Baka da Tarbiyya>>El-Rufai ya mayarwa da Reno Omokri martani bayan da ya zargeshi da zagin Annabi Isa(AS)

Duk Labarai
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya mayarwa da tsohon Hadimin shugaban kasa, Reno Omokri martani kan sukar da ya masa. Omokri bayan da El-Rufai yace Shugaba Tinubu ne yaki bashi mukamin minista ba majalisa ce taki tantanceshi ba, ya cewa El-Rufai yan da hannu a kisan Kiristoci a kudancin kaduna, da kisan 'yan Shi'a a Zaria, sannan ya zargi El-Rufai da yin barazanar kashe Turawa a kuma zagin Annabi Isa(AS). Saidai a martanin El-Rufai ga Reno Omokri ta shafin X, yace Reno bashi da kunya. Sannan yace Gwamnatin Tinubu ce ta daukeshi aikin kareta wanda abinda ake bukata wajan yin wannan aiki sun hada da rashin da'a, da rashin Tarbiyya da son yin kudi dare daya.