Tuesday, February 17
Shadow

Duk Labarai

Na yi magana da Anthony Joshua da mahaifiyarsa, bayan Khàdàrìn da ya rutsa dashi>>Inji Shugaba Tinubu

Na yi magana da Anthony Joshua da mahaifiyarsa, bayan Khàdàrìn da ya rutsa dashi>>Inji Shugaba Tinubu

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, Yayi magana da dan Damben Najeriya, Anthony Joshua da mahaifiyarsa. Yace ya yiwa AJ gaisuwar abokansa 2 da suka rasu a hadarin sannan ya masa fatan samun sauki. Shugaba Tinubu yace AJ yace masa yana samun kulawa me kyau. Yace kuma yawa mahaifiyar AJ jaje inda tace tana godiya da kulawar da shugaban kasar ya nuna musu.
Kalli Bidiyon: Dan Najeriya da ya je kallon AFCON a kasar Morocco yace Najeriya giwar banza ce a Afrika Amma kasar Morocco tafi ta ci gaba

Kalli Bidiyon: Dan Najeriya da ya je kallon AFCON a kasar Morocco yace Najeriya giwar banza ce a Afrika Amma kasar Morocco tafi ta ci gaba

Duk Labarai
Dan Najeriya, Isaac Fayose da ya je kallon gasar cin kofin Afrika da ake bugawa a kasar Morocco, watau AFCON ya bayyana cewa Kasar ta Morocco tafi Najeriya ci gaba. Yace Girman Najeriya a baki ne kawai. Yace Morocco ga tsafta ga ci gaba. https://twitter.com/dammiedammie35/status/2005677250134610233?t=7x4hyX18ESbzeGGiSaENkw&s=19
Mutane 2 da suka Rako Dan Danben Najeriya, Anthony  Joshua daga kasar waje sun rasu a Khàdàrìn da ya rutsa dashi

Mutane 2 da suka Rako Dan Danben Najeriya, Anthony Joshua daga kasar waje sun rasu a Khàdàrìn da ya rutsa dashi

Duk Labarai
Mutane biyu wanda abokanshine da suka rako Shahararren dan ben Najeriya, Anthony Joshua gida sun rasu a hadarin daya rutsa dashi. Kuma daya daga cikin mutanen Musulmi ne. Wani abin tausai shine Bidiyon su da aka gani yana ta yawo a kafafen sada zumunta inda suke cewa gasu a hanya zasu raka Anthony Joshua Najeriya. https://twitter.com/instablog9ja/status/2005657900635873434?t=W8raaus8ctGOZbYKNXvDmw&s=19
Kalli Bidiyon: Zee Diamond, watau Talatuwa ta cikin shirin Labarina na fama da rashin Lafiya ana neman Naira Miliyan 25 a kaita kasar Egypt

Kalli Bidiyon: Zee Diamond, watau Talatuwa ta cikin shirin Labarina na fama da rashin Lafiya ana neman Naira Miliyan 25 a kaita kasar Egypt

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Tauraruwar fina-finan Hausa ta cikin shirin Labarina, Zee Diamond wanda aka fi dani da Talatuwa tana kwance ba lafiya. Tana neman Naira Miliyan 25 dan a kaita kasar Egypt a mata aiki. Rahoton yace ta sayar da Gidan abincinta, ta sayar da motarta da duk wani abu data mallaka sannan ta samu taimako daga. Malam Aminu Saira. Rarara A'ishatulhumaira Dan Small da sauransu. Yanzu dai an hada Naira Miliyan 18, Naira Miliyan 7 ake nema dan kaita kasar Egypt. https://www.tiktok.com/@buroshi_mawaka_sokoto/video/7589251434281962772?_t=ZS-92d794AxhLt&_r=1
Muna rokon Abba da Kwankwaso suwa Allah kada su fita daga jam’iyyar NNPP su koma APC>>Inji Shugaba NNPP ma Kano, Hashim Dungurawa

Muna rokon Abba da Kwankwaso suwa Allah kada su fita daga jam’iyyar NNPP su koma APC>>Inji Shugaba NNPP ma Kano, Hashim Dungurawa

Duk Labarai
Shugaban jam'iyyar NNPP na Kano, Hashim Dungurawa ya roki gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf da Dr. Rabiu Musa Kwankwaso cewa kada su fita daga jam'iyyar su koma APC. Yayi wannan roko ne yayin da rahotanni suka fito cewa Abba zai koma APC ba tare da kwankwaso ba. Hashim Yace kada su koma jam'iyyar da suka yi adawa da ita a baya. https://twitter.com/Imranmuhdz/status/2005608656507703722?t=AisssfsQTgvleX2Sx69YVw&s=19
Kalli Bidiyon: Ina Hadaku da Allah idan na yi kuskure ku daina dauka kuna sakawa a kafafen sada zumunta>>Fasto Adeboye ya roki mabiyansa

Kalli Bidiyon: Ina Hadaku da Allah idan na yi kuskure ku daina dauka kuna sakawa a kafafen sada zumunta>>Fasto Adeboye ya roki mabiyansa

Duk Labarai
Fasto Adeboye ya roki Mabiyansa cewa su yiwa Allah idan yayi kuskure su daina dauka suna zuwa suna yadawa a kafafen sada zumunta. Yace maimakon haka duk wanda yaji yayi kuskure ya je ya sameshi ya gyara masa, yace babu wanda yafi karfin yin kuskure. https://twitter.com/TENIBEGILOJU202/status/2005523165947019470?t=cRDvjif4qEP_nr6TOD8MCw&s=19 A baya dai, Bishop Oyedepo ya taba cewa an gayyaceshi kasar Amurka a watan Janairu ana tsananin Sanyi amma ya roki Allah aka daina sanyin aka koma zafi saboda baya son sanyi kuma yana dawowa Najeriya sai aka ci gaba da sanyin da ake a kasar Amurka. Hakanan ya taba cewa akwai wata mata da aka yankewa nonuwa saboda cutar kansa amma data shafa wani kyalle da yawa addu'a, sai nonon nata ya sake fitowa.
Kalli Bidiyon yanda Khàdàrìn motar ya faru da dan Damben Najeriya Anthony Joshua da yanda aka zakuloshi daga cikin motarsa

Kalli Bidiyon yanda Khàdàrìn motar ya faru da dan Damben Najeriya Anthony Joshua da yanda aka zakuloshi daga cikin motarsa

Duk Labarai
A yau, Litinin ne aka samu rahotannin hadarin dan daben Najeriya, Anthony Joshua wanda ya faru akan hanyar Legas zuwa Ibadan. Ya tsira da wasu ciwuka ba masu hadari sosai ba. amma mutane 2 sun rasu a hadarin Wannan Bidiyon yanda aka zakuloshi ne daga cikin motar bayan hadarin. https://twitter.com/whitenigerian/status/2005629578598080815?t=0P7ZEeBhoQjYqesYow9sLg&s=19 https://twitter.com/General_Somto/status/2005621696422879360?t=7b5CzZrOwo0daMpQS2mQ6A&s=19