Tuesday, February 17
Shadow

Duk Labarai

Na yadda da shawarar daka bani cewa in rika tausayawa ‘yan Najeriya>>Tinubu ya gayawa Atiku

Na yadda da shawarar daka bani cewa in rika tausayawa ‘yan Najeriya>>Tinubu ya gayawa Atiku

Duk Labarai
{"remix_data":[],"source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa ya amince da shawarar da dan takarar shugaban masa na jam'iyyar PDP a shekarar 2023, Alhaji Atiku Abubakar ya bashi ta cewa ya rika tausayawa da tallafawa talakawa saboda matsin tattalin arzikin da ake ciki. Shugaban kasar ya bayyana hakane ta bakin kakakinsa, Bayo Onanuga a sanarwar da ya fitar ta mayar da martani ga Atikun akan shawarar da ya baiwa Tinubun ta cewa ya dauki tsare-tsaren sa dan gyara kasa da fitar da mutane daga matsin rayuwar da suke ciki. Tinubu...
Tsadar Rayuwa tasa Tafiye-tafiye zuwa kasashen waje ya ragu da kaso 60 a Najeriya

Tsadar Rayuwa tasa Tafiye-tafiye zuwa kasashen waje ya ragu da kaso 60 a Najeriya

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa tafiye-tafiye zuwa kasashen waje daga Najeriya ya ragu sosai saboda tsadar rayuwa. Mutanen da aka saba gani a filayen jirgin sama na Nnamdi Azikiwe dake Abuja da na Murtala Muhammad dake Legas sun ragu sosai da kaso 60 cikin 100. Rahoton na jaridar Leadership yace hauhawar farashin dalar Amurka na daga cikin abubuwan da suka jawo wannan matsala. A baya dai da rayuwa ke da sauki ana samun 'yan Najeriya dake zuwa kasashen waje yin hutun karshen mako ko hutun nishadi da sauransu. Rahoton yace a shekarar 2023 mutane miliyan 2.4 ne suka fita daga Najeriya zuwa kasashen waje inda a shekarar 2024 da muke ciki kuma mutane 816,000 me suka fita. Rahoton yace tikitin jirgin sama zuwa kasar Amurka wanda a baya ana sayansa akan Naira 350,000 a yanzu ya koma Nai...
Da kyar muke samun na Abinci>>Inji Mazauna Abuja

Da kyar muke samun na Abinci>>Inji Mazauna Abuja

Duk Labarai
Mazauna babban birnin tarayya Abuja sun bayyana cewa da kyar suke samun na abinci saboda tsadar rayuwar da ake ciki. Hakanan sun kuma koka da tsadar kudin ababen bayan wanda hakan ya biyo bayan kara farashin litar man fetur ne da aka yi. Mutanen sun zanta da kamfanin dillancin labaran Najeriya ne NAN inda suke kokawa da irin halin matsin rayuwar da suke ciki. Sun yi roko ga gwamnatoci a kowane mataki dasu dauki matakan ragewa al'umma radadin rayuwa da suke ciki.
Yarinya ta yi Goshi: Yadda Ƴar Makaranta Da Aka Kòra Ta Shigo Gari. Ta Samu IPhone 16, Taje Umara, Yanzu Kuma Ga Sabuwar Mota GLK. Allah Ya Sanya Alkhairi

Yarinya ta yi Goshi: Yadda Ƴar Makaranta Da Aka Kòra Ta Shigo Gari. Ta Samu IPhone 16, Taje Umara, Yanzu Kuma Ga Sabuwar Mota GLK. Allah Ya Sanya Alkhairi

Duk Labarai
{"remix_data":[],"source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} KAJI RABO: Yadda Ƴar Makaranta Da Aka Kòra Ta Shigo Gari. Ta Samu IPhone 16, Taje Umara, Yanzu Kuma Ga Sabuwar Mota GLK. Allah Ya Sanya Alkhairi Wane fata zaku yi mata?
Kai baka san irin kwamacalar dana iske bane da kake sukata akan cire tallafin man fetur, dolene in cireshi gaba daya>>Shugaban kasa,Bola Ahmad Tinubu ya mayarwa da Atiku Martani

Kai baka san irin kwamacalar dana iske bane da kake sukata akan cire tallafin man fetur, dolene in cireshi gaba daya>>Shugaban kasa,Bola Ahmad Tinubu ya mayarwa da Atiku Martani

Duk Labarai
Shugaban kasa,Bola Ahmad Tinubu ya mayarwa Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar martani kan sukar da ya masa game da yanda yake gudanar da mulki musamman ma hanyar da ya bi wajan cire tallafin man fetur. Atiku ya baiwa Tinubu shawarar ya dauki tsare-tsaren da yaso yayi da yaci mulki dan su taimaka masa ya fitar da 'yan Najeriya daga halin kunci. Saidai a martaninsa ta bakin me magana da yawunsa, Bayo Onanuga, shugaba Tinubu yace ai 'yan Najeriya sun bayyanawa Atiku cewa basa son tsare-tsarensa tunda suka ki zabensa a matsayin shugaban kasa. Yace Kuma bai san irin kwamacalar da ya iske bane akan mulki da ba zai rika sukarsa haka ba, yace abubuwan da ya iske dolene ne tasa sai ya cire tallafin man gaba daya. Yace kuma Atikun da mai gidansa Obasanjo su...
Da Nine Shugaban kasa tabbas nima zan cire tallafin man fetur amma ba irin yanda Tinubu yayi ba>>Atiku Abubakar

Da Nine Shugaban kasa tabbas nima zan cire tallafin man fetur amma ba irin yanda Tinubu yayi ba>>Atiku Abubakar

Duk Labarai
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa, mutane nata tambayar wai shin da shine shugaban kasa,wane matakai zai dauka na kawo karshen rayuwar kunci da 'yan Najeriya ke ciki? Atiku yace maganar gaskiya ba shine shugaban kasa ba dan haka Tinubu ne kuma shi ya kamata a rika damu akan ya fito da hanyoyin gyara dan samawa mutane saukin rayuwa. Atiku yace kuma yana baiwa Tinubun shawarar ya dauki wasu daga cikin tsare-tsare ln da yaso yayi da yaci Shugaban kasar Najeriya. Atiku yace amma duk da haka bari ya dan amsa wannan tambaya kadan. Yace tabbas an sanshi yana daga cikin masu fafutukar a cire tallafin man fetur. Amma da shine shugaban kasa, ba zai cire tallafin man fetur a rana daya ba irin yanda Tinubu yayi. Yace zai tsaya ya fara la'akari da...
Gwamnonin Arewa sun bukaci gwamnatin tarayya ta saki kananan yara da aka kama ake zargi da cin amanar kasa

Gwamnonin Arewa sun bukaci gwamnatin tarayya ta saki kananan yara da aka kama ake zargi da cin amanar kasa

Duk Labarai
Gwamnan jihar Kano dana Bauchi da kungiyar Dattawan Arewa ta ACF sun nemi gwamnatin tarayya ta saki kananan yara da ake zargi da cin amanar kasa. Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf tuni ya baiwa babban lauyan jihar umarnin daukar mataki akan lamarin. Hakanan kuma A bangaren gwamnan jihar Bauchi shime ya bayyana takaici da abinda ya faru. Suma bangaren dattawan Arewa na ACF sun nemi gwamnati data saki yaran da gaggawa sannan kuma ta yi bincike kan tsaresu da aka yi ba bisa ka'ida ba.
Wani Kamfanin mai daga kasar waje ya zo kusa dani ya kama hayar matatar man fetur dan ya rika tace man fetur da bashi da inganci>>Dangote

Wani Kamfanin mai daga kasar waje ya zo kusa dani ya kama hayar matatar man fetur dan ya rika tace man fetur da bashi da inganci>>Dangote

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Matatar man Dangote ta koka da cewa wani kamfani daga kasar waje ya kama hayar guri a kusa da ita dan ya rika tace man da bashi da inganci. Sanarwar hakan ta fito ne daga bakin me kula da Sadarwa na matatar ta Dangote, Anthony Chiejina inda yace hakan kamar zagon kasa ne garesu su da suke kokarin yin abu dan ci gaban Najeriya. Matatar ta Dangote ta bayyana cewa a irin wannan yanayi yawanci kasashe kan dauki mataki na ganin ta baiwa kamfanonin ta na cikin gida kariya. M...