Tuesday, February 17
Shadow

Duk Labarai

Tun tuni ya kamata in kawo Khàrì Najeriya amma na bari sai ranar Kirsimeti ne dan ya zama kyautar Kirsimeti>>Inji Trump

Tun tuni ya kamata in kawo Khàrì Najeriya amma na bari sai ranar Kirsimeti ne dan ya zama kyautar Kirsimeti>>Inji Trump

Duk Labarai
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, tun tuni ya kamata ya kai Najeriya hari, watau Rana Laraba. Amma yace ya jinkirta sai ranar Kirsimeti ne dan harin ya zama waa kyauta ta musamman. Ya bayyana hakane ranar Laraba, Kwana daya bayan kai harin Sokoto da Kwara wanda rahotanni suka ce ba kan 'yan Tà'àddà ya fada ba.
Khàrìn Da Amirka ta kawo Najeriya ba wani abu ne na musamman ba, Sojojin Najeriya ma zasu iya kai irinsa>>Inji Sheikh Dr. Ahmad Gumi

Khàrìn Da Amirka ta kawo Najeriya ba wani abu ne na musamman ba, Sojojin Najeriya ma zasu iya kai irinsa>>Inji Sheikh Dr. Ahmad Gumi

Duk Labarai
Malamin Addinin Islama, Sheikh Dr. Ahmad Gumi ya bayyana cewa, harin da kasar Amurka ta kawo Najeriya bata yi kokari ba. Yace Sojojin Najeriya na da kwarewa da makaman da zasu iya kai irin wannan hari. Yace Yana kiran Gwamnati ta yanke hulda da Amurka sannan kuma idan taimakon yaki da ta'addanci take nema ta nema wajan kasashen Pakistan, Turkiyya ko China. Yace dalili kuwa shine shugaban kasar Amirka, Donald Trump a wulakance yake kallon Najeriya
Khàrìn da Amurka ta kawo Najeriya a yau zai ci gaba da wakana>>Inji Gwamnati  Tarayya

Khàrìn da Amurka ta kawo Najeriya a yau zai ci gaba da wakana>>Inji Gwamnati Tarayya

Duk Labarai
Ministan harkokin kasashen waje, Yusuf Tuggar ya bayyana cewa harin da Amurka ta kawo Najeriya ba shine na karshe ba. Yace akwai yiyuwar irin wadannan hare-haren anan gaba. Yace Najeriya suna hada kai da duk wata kasa da zata taimaka mata wajan yakar ta'addanci https://twitter.com/trigottista/status/2004483596648956302?t=E56lwh6m-vI2uA9DI4z0lg&s=19
Da Duminsa: Cikin Guraren da kasar Amurka ta kaiwa Khàrì a Najeriya a daren jiya hadda Masallaci

Da Duminsa: Cikin Guraren da kasar Amurka ta kaiwa Khàrì a Najeriya a daren jiya hadda Masallaci

Duk Labarai
Majiyoyi da suka haɗa da na gwamnatin jihar Kwara sun tabbatar da cewa an kai harin a wani ƙauye da ke ƙarƙashin ƙaramar hukumar Offa, inda a ƴan kwanaki wasu ƴan bindiga suka kai hari a coci wanda ya yi sanadiyya rasa ran mutum biyu sannan suka yi awon gaba da dama. Hotuna da BBC ta samu daga mazauna garin sun nuna yadda makamin ya faɗa kan gidajen al'umma a garin Offa inda ya rugurguza katangun wasu tsirarun gine-gine. Wani jami'in gwamnati ya ce al'amarin ya faru a wurare da dama a cikin garin na Offa da suka hada da filin Idi da wasu otal guda biyu da suka hada da Offa Central hotel da Solid Worth Hotel