Friday, July 17
Shadow

Hukumar ‘yansandan Najeriya ta fitar da Jadawalin makarantun da tshàgyèràn Dhàjì ke shirin shiga a Arewa

Hukumar ‘yansandan Najeriya ta fitar da bayanan gargadi inda take cewa, ‘yan Bindiga na ta kwarara zuwa jihar Kogi.

Tace hakan na faruwane saboda su gujewa luguden wuta da ake musu a jihohin Naija da Kwara.

Hakanan sanarwar wadda kafar Sahara reporters ta ce ta samo ta bayyana cewa, tshageran Dhajin na shirin kai hari kan makarantun Ochaja Boys and Girls Secondary Schools da kuma jami’ar Prince Abubakar Audu University, Anyigba, da bankuna da guraren Ibada da ofisoshin ‘yansanda.

Sanarwar tace tshageran Dhajin na dauke da muggan makamai masu hadarin gaske.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Toh Kiristoci 'yan uwana, da kuke ganin America na sonku gashinan ta saka dokar hana 'yan Najeriya zuwa kasar ta amma bata ware Kiristoci ba>>Inji 'Yar Tanko

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *