
A jiyane aka kaddamar da fara yakin neman zaben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a jihar Kano.
Jiga-jigan jam’iyyar APC na jihar da suka hada da Gwamna Abba Kabir Yusuf da Sanata Barau Jibrin da Dr. Abdullahi Umar Ganduje sun hakarci wajan.
An hangi Ganduje da Sanata Barau suna taka rawa a wajan.