
Babban Malamin Addinin Islama na Kaduna, Sheikh Sanusi Khalil ya bayyana cewa, Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu baya Sallar Juma’a ballantana salloli 5.
Ya bayyana hakane a wajan wani karatunsa inda yake cewa wanda ke kusa da shugaban ne suka bayyana hakan sannan yace ko kafafen yada labarai basu kawo labarin zuwan shugaban masallaci.