
A taron kaddamar da yakin neman zabensa da ya gudanar a Zaria, kakakin majalisar wakilai, Tajudeen Abbas ya nemi goyon bayan masoyansa inda suka amince.
Saidai da aka kira Sunan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da sunan Gwamnan Kaduna, Mutane sun rika cewa bama yi.