Tuesday, September 8
Shadow

Kalli Bidiyon yanda akawa Tinubu da Gwamnan Kaduna, Uba Sani ihun bama yi

A taron kaddamar da yakin neman zabensa da ya gudanar a Zaria, kakakin majalisar wakilai, Tajudeen Abbas ya nemi goyon bayan masoyansa inda suka amince.

Saidai da aka kira Sunan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da sunan Gwamnan Kaduna, Mutane sun rika cewa bama yi.

https://twitter.com/i/status/2053533881802838205
Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Yanda APC ke rabawa wasu Yarbawa shinkafa da bata wuce dahuwar kwana uku ba dan zu zabesu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *