Thursday, December 18
Shadow
Ya yima wani dan kasar China aiki be biyashi ba, kalli Bidiyon abinda dan Chinan ya masa bayan da ya je karbar kudin aikinsa

Ya yima wani dan kasar China aiki be biyashi ba, kalli Bidiyon abinda dan Chinan ya masa bayan da ya je karbar kudin aikinsa

Duk Labarai
Wannan wani dan Najeriya ne da yace yana aiki a wani kamfani ba'a biyashi hakkinsa ba shine ya je ya samu me kamfanin wanda dan Chinane ya nemi a biyashi hakkinsa. Yace amma maimakon haka, sai dan Chinar ya bata masa motarsa. Lamarin ya jawo cece-kuce inda wasu ke cewa a kasarka za'a zo ana ma irin wannan abin? https://twitter.com/General_Somto/status/2000472369341530397?t=qjFk3c7_h_lzmgzyWsGgeQ&s=19
Kalli Bidiyon:Ba gaskiya bane rade-radin da ake yadawa cewa wa Trump baya son matatar mai na>>Inji Dangote

Kalli Bidiyon:Ba gaskiya bane rade-radin da ake yadawa cewa wa Trump baya son matatar mai na>>Inji Dangote

Duk Labarai
Attajirin Najeriya, Aliko Dangote ya bayyana cewa, ba gaska bane rade-radin da ake yadawa cewa wai Shugaban kasar Amurka, Donald Trump baya son matatar mansa. Yace Amurka itace babbar kasar dake sayar musu da danyen ma fetur dan aka duk shekara sukan shigo da Danyen man fetur ganga Miliyan 100 daga kasar. Yace dan haka wannan zargi ba gaskiya bane. https://twitter.com/Imranmuhdz/status/2000487396320870852?t=mmQNsfdrmMRqGDrn3jtrzQ&s=19
Satar da aka tafka min a matata mai na dan a Durkusar dani kai ta Dala Miliyan $82>>Inji Dangote

Satar da aka tafka min a matata mai na dan a Durkusar dani kai ta Dala Miliyan $82>>Inji Dangote

Duk Labarai
Attajirin Najeriya, Aliko Dangote ya bayyana cewa, Satar da ak tafka masa a matatr mansa da a Durkusar dashi ta kai ta dala Miliyan $82. Yace yanzu haka suna shirin shiga kotu da wasu. Ya bayyana hakane yayin wata ganawa ta musamman da manema labarai. https://twitter.com/instablog9ja/status/2000455484243857631?t=vcHRzZ9JbZ4JcOKEb91nNw&s=19
Kalli Bidiyon: Duk wanda ya bayar da kudi wai a sauke masa Qur’ani dan kasuwancinsa ya bukasa yayi Bidi’a>>Inji Malam Jamilu

Kalli Bidiyon: Duk wanda ya bayar da kudi wai a sauke masa Qur’ani dan kasuwancinsa ya bukasa yayi Bidi’a>>Inji Malam Jamilu

Duk Labarai
Malam Jamilu magajin Dr. Idris ya bayyana cewa, duk wanda ya bayar da kudi a sauke masa Qur'ani dan kasuwancinaa ya habaka yayi a banza. Yace kuma ya aikata Bidi'a. Yace shi mai karatun Qur'anin zai Samu Ladar karanta Qur'ani amma shi me neman kasuwar an ci kudinsa a Banza. https://www.tiktok.com/@bin.ahmed.tech/video/7583665235454823682?_t=ZS-92EgogVoXej&_r=1