Kalli Bidiyon: Lokacin Muna Yara idan Kirsimeti tazo, gida-gida muke bi muna neman inda aka fi bayar da shinkafa da nama me yawa>>Inji Gwamnan Kaduna, Uba Sani
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya bayyana cewa, Lokacin suna yara, idan Bikin Kirsimeti yazo, Gida-Gida suke bi suna neman inda ake raba shinkafa da nama da yawa.
Yace kuma suna fatan irin wancan lokacin ya dawo.
Ya bayyana hakane a yayin wani taro da aka hada malaman Musulunci dana Kiristoci a jihar Kaduna.
https://twitter.com/Imranmuhdz/status/2002776939317154161?t=sDwWXRhVRE3tM3_9N5hYwQ&s=19








