Wannan wata coci ce da aka ga mutanen dake cikinta suna daga kwalaben giya.
Lamarin ya dauki hankula sosai inda wasu ke tambayar anya wannan cocin gaskiyace kuwa?
https://twitter.com/i/status/2020611813227016541
Malamin dake fadakarwa a kafafen sada zumunta, Dr. Hussain Kano, ya jinjinawa Naja'atu kan kiran da tawa Farfesa Isa Ali Pantami da Maqaryaci.
Dr. Hussain yace Naja'atu ba ta yi qarya ba inda yace dalikin hakama shima zai rika kiranta da mama Naja'atu.
https://www.tiktok.com/@dr.hussainkano5/video/7606417597503917330?_r=1&_t=ZS-93vU2BGIevI
Rahotanni sun bayyana cewq sojojin Amurka sun shigo Arewa.
Sojojin dai kwararru ne wanda zasu baiwa sojojin Najeriya horo akan dabarun Yaqi.
Rahotanni sun ce sojojin sun kai su 200 kuma sun saukane a jihar Borno.
Duka hukumomin Najeriya dana kasar Amurka aun tabbatar da wannan labarin.
Rahoton yace jirgin sojojin Amurka ya sauka a Maiduguri da daren ranar Alhamis, hakanan ranar Juma'a an kuma ga wasu jiragen guda 3 suna sauke kaya a Maiduguri.
Zuwa yanzu dai sojojin Amurkar 100 ne suka iso Najeriya inda ake tsammanin sauran zasu zo nan gaba.
Ahmad wanda ya kashe makudan kudade wajan hadawa 'ya'yansa Bikin Birthday a Kano ya kawo Davido ya bayyana cewa kashewa Iyalinsa kudi yanzu ya fara.
Ya bayyana cewa akwai mutane 100 da yakw shirin kaiwa Umrah a Azumin bana.
Kuma yace surutun mutane be dameshi ba.
https://www.tiktok.com/@our.lives/video/7606620274313792785?_r=1&_t=ZS-93uXYTebUzQ
Dr. Hussain Kano, dake fadakarwa a kafafen sada zumunta ya bayyana cewa, duk da zagin da Naja'atu tawa farfesa Isa Ali Pantami inda ta kirashi da maqaryaci, tafi malamai da yawa daraja a idonsa.
Ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa inda yake cewa da yanzu Naja'atu zata dawo tafiyar Pantami da gudu zai karbeta
https://www.tiktok.com/@dr.hussainkano5/video/7606626853901651207?_r=1&_t=ZS-93uUz0CEfWT
Gwamnatin tarayya ta bayyanawa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai cewa, bai fi karfin doka ba.
Hakan ya fito ne daga bakin me magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga ta shafinsa na X inda yake martani kan kalaman El-Rufai na cewa, yana sauraren wayar da me baiwa shugaban kasa shawara akan harkar tsaro, Malam Nuhu Ribadu ke yi.
ElRufai ya bayyana hakanne a hirar da aka yi dashi a Arise TV inda ya zargi Malam Nuhu Ribadu da bayar da umarnin a kamashi ta hanyar kiran waya ya bayar da umarni.
ElRufai ya bugi kirjin cewa, suma suna sauraron hirarrakin wayar gwamnati.
Onanuga yace hakan ba karamin laifi bane kuma ya kamata a binciki El-Rufai da 'yan koronsa, idan wannan ikirari nasa ya zama gaskiya a hukuntashi.
https://twitter.com/i/status/202242392757...
Tauraruwar fina-finan Hausa, Samha M. Inuwa ta bayyana cewa,baby dinta ya sai mata sabuwar mota.
Ta wallafa Bidiyon motar a shafinta na Tiktok.
https://www.tiktok.com/@samha_m_inuwa/video/7606429500867448084?_r=1&_t=ZS-93tiKtYgDKK
Hakan na zuwane awanni kadan bayan da EFCC suketa.
Kotu dai ta yanke mata hukuncin daurin watanni 6 ko biyan tarar Naira 200,000.
Mutumin nan na Kano da ya ashe Naira Biliyan 1.5 wajan yiwa 'ya'yansa Birthday yanzu kuma an ganshi suna soyewa shi da matarsa.
An ganshi hana daga ta sama yana mata waka.
https://vt.tiktok.com/ZSm6JyH5R
l
Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana sunan malam Nuhu Ribadu me baiwa shugaban kasa shawara akan harkar tsaro da cewa shine yasa a kamashi.
Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a gidan Talabijin na Arise TV inda yace kamar yanda gwamnati take sauraren kiraye-kirayen wayoyin mutane suma 'yan Adawa suna da hanyar sauraren kiraye-kirayen wayoyin Gwamnatin.
ElRufai dai a baya yace Nuhu Ribadu mutuminsa ne amma daga baya ya canja.
Wani dan Kano, Adnan Musa Ibrahim ya kera jirgin sama marar matuki.
An ga yanda ya tayar da jirgin sama yana ta shawagi inda mutane suka taru suna kallo suna masa tafi.
Da yawa dai sun yi kira ga Gwamnati ta karfafa masa gwiwa.
https://twitter.com/i/status/2021628204662800521