Sunday, June 28
Shadow
Da Duminsa: Davido ya kara yiwa Rarara zazzafan Martani da Hausa

Da Duminsa: Davido ya kara yiwa Rarara zazzafan Martani da Hausa

Duk Labarai
A yayin da a dazu muka kawo muku cewa, Davido ya saka kalaman da Rarara ya masa, a shafinsa na X. Inda ya rubuta cewa, Rararan ko sunansa bai iya fada ba, Debidoo yake cewa. A yanzu Davido yayiwa Rarara martani da Hausa. Ya wallafa a Story dinsa na Instagram cewa, Rarara ya kamata ya zama dan kishin kasa sannan ya daina fifita son ransa akan abinda ya shafi al'umma. Sannan ya daina zama karan farautar 'yan siyasa. Yace kuma duk mutum me kishin kasa ba zai yi shiru akan abinda ke faruwa a Najeriya ba. Davido ya kara da cewa, da ace kana da Ilimi da na tsaya na yi magana da kai, amma komai baka sani ba sakarai kawai.
Ni nasan ba zan dade a Duniya ba saboda suna neman rayuwata ruwa a jallo>>Sheikh Salihu Zaria ya fallasa wasu mugaye da suka sakoshi gaba

Ni nasan ba zan dade a Duniya ba saboda suna neman rayuwata ruwa a jallo>>Sheikh Salihu Zaria ya fallasa wasu mugaye da suka sakoshi gaba

Duk Labarai
Malamin Addinin Islama, Sheikh Salihu Zaria ya bayyana cewa yasan ba zai dade a Duniya ba dan haka mutane su zama shaida ya isar da sakon Allah da ya zo dashi. Malam yace yasani cikin wadanda za'a nemi rayuwarsu akwaishi a ciki. Malam ya bayyana hakane a wajan wani majalisi da yayi me cike da taba zuciya. https://www.tiktok.com/@voiceoftheyouths_0/video/7652274408437878036?_r=1&_t=ZS-97HoMB2GsUs
Kiran da Atiku yayi cewa a saki mahaifiyata lokacin da aka sace ta cutar dani yayi>>inji Rarara

Kiran da Atiku yayi cewa a saki mahaifiyata lokacin da aka sace ta cutar dani yayi>>inji Rarara

Duk Labarai
Tauraron mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa, Kiran da Atiku Abubakar ya yi a lokacin da aka sace mahaifiyarsa cewa a saketa cutar dashi yayi. Yace suna daf da karbota sai Atiku ya wallafa a kafar sada zumunta cewa a saki mahaifiyarsa. Yace Atiku na fadin hakan sai wasu mutanen dajin suka je suka fanshi mahaifiyar tasa a hannun wadanda ke rike da ita. Yace hakan yasa aka kara daukar lokaci me tsawo kamin kubutar da mahaifiyar tasa. https://vt.tiktok.com/ZSQsF42NY
Kaddara ce kuma wannan zai iya faruwa ga kowa>>Inji Matar da maza 8 suka mata cikin shege kuma ta haifama kowannensu dan

Kaddara ce kuma wannan zai iya faruwa ga kowa>>Inji Matar da maza 8 suka mata cikin shege kuma ta haifama kowannensu dan

Duk Labarai
Matar da ta haifi yaran gaba da fatiha 8 da maza daban-daban watau kowanne yaro da mahaifinsa ta bayyana cewa kaddara ce. Matar tace ana ta maganarta a garinsu ana nunata a matsayin abin kwatance. Saidai tace hakan bai dace ba dan wannan abu ta daukeshi kaddarace kuma zata iya fadawa kan kowa. https://twitter.com/i/status/2067170298437230736
Da Duminsa: Davido yawa Rarara Martani

Da Duminsa: Davido yawa Rarara Martani

Duk Labarai
Bayan sukar da Rarara yawa mawaki Davido saboda Davido din ya saka riga me dauke da sunayen dalibai da aka sace a jihar Oyo. Davido din ya masa martani da safiyar yau. Davido yayi repost na abinda Rarara ya gaya masa inda ya rubuta cewa Rarara ko sunansa bai iya fada ba wai Debidoo yake cewa. https://twitter.com/i/status/2067162958384513472