Sunday, February 22
Shadow
Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Kalli Bidiyon ba kyan gani yanda wani magidanci yayi tsalle ya fada kan tytin Jìrgìn Qàsà jìrgìn ya Nìqàshì bayan da ya gano cewa ‘ya’yansa mata ba nasa bane matarsa cin amarsa ta yi

Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Kalli Bidiyon ba kyan gani yanda wani magidanci yayi tsalle ya fada kan tytin Jìrgìn Qàsà jìrgìn ya Nìqàshì bayan da ya gano cewa ‘ya’yansa mata ba nasa bane matarsa cin amarsa ta yi

Duk Labarai
Bidiyon wani magidanci ya tayar da hankulan al'umma bayan da aka ganshi yayi tsalle ya fada kan titin jirgin kasa, jirgin ta Nìqàshì ya mutù. Rahotanni sun ce yayi gwanin kwayoyin halitta na DNA ma 'ya'yansa mata 2 ne inda ya gano bashine Ubansu ba, matarsa ta ci amarsa. Bakin cikin hakanne yasashi ya Shyekye kansa. Lamarin ya farune a Wynberg, Cape Town dake kasar Afrika ta kudu. https://twitter.com/TrendingEx/status/1995551860212547665?t=T1aGQ6u2wtRumPly7pTV4w&s=19
Allah Sarki: Kalli Bidiyon masu wanke bandakin mata na jami’ar BUK, Kano, sun ce mata daliban makarantar kazamai ne, kàshì da fìtsàrì suke a ko ina suka samu, Jynìn Hàìlà kuwa ba’a magana

Allah Sarki: Kalli Bidiyon masu wanke bandakin mata na jami’ar BUK, Kano, sun ce mata daliban makarantar kazamai ne, kàshì da fìtsàrì suke a ko ina suka samu, Jynìn Hàìlà kuwa ba’a magana

Duk Labarai
Masu sharar ban daki na bangaren mata na jami'ar Bayero dake Kano sun koka da kazantar dalibai matan. Sun bayyana cewa dalibai matan kazamai ne, idan suka shiga bandaki ko ina suka samu kashi suke. Sun ce jinin Haila kuwa ba'a magana. Sun bayyana hakane a hirar da aka yi dasu. https://twitter.com/bapphah/status/1995844270452838827?t=B1Z9vIyuxJruYRjQhXvN2Q&s=19
Da Duminsa: Shugaba Tinubu ya aikawa majalisar Dattijai da sunan Janar Christopher Musa su tantanceshi a matsayin Minista tsaro

Da Duminsa: Shugaba Tinubu ya aikawa majalisar Dattijai da sunan Janar Christopher Musa su tantanceshi a matsayin Minista tsaro

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya aika da sunan Janar Christopher Musa ga majalisar Dattijai dan su tantanceshi a matsayin ministan tsaro. A cikin wasikar da shugaba Tinubu ya aikawa kakakin majalisar Dattijai Godswill Akpabio ya bayyana cewa yana son janar Christopher Musa ya maye gurbin Muhammad Abubakar Badaru a matsayin Ministan tsaro. A jiya litinin ne dai Muhammad Badaru Abubakar ya ajiye mukaminsa a matsayin Ministan tsaro inda ya ce baya jin dadi. Janar Christopher Musa na da shekaru 58 a Duniya kuma ya nuna bajinta a aikin soja sosai inda ya samu kyautukan karramawa da yawa.
Kalli Bidiyon: Sheikh Dahiru Usman Bauchi Dujal ne, Tun da na taso ban taba ganin yana yada Alheri ba>>Inji Sheikh Junaidu Bello

Kalli Bidiyon: Sheikh Dahiru Usman Bauchi Dujal ne, Tun da na taso ban taba ganin yana yada Alheri ba>>Inji Sheikh Junaidu Bello

Duk Labarai
Malamin Addinin Islama, Sheikh Junaidu Bello ya bayyana cewa, Marigayi Sheikh Dahiru Usman Bauchi Dujal ne, yayi ikirarin bai taba ganin ya yada alheri ba. Yace lokacin suna yara yana basu sha'awa amma da suka girma suna yi ilimi sai suka gane ba Alheri yake yadawa ba. https://www.tiktok.com/@abu.maryam265/video/7579013611356425480?_t=ZS-91t6P6KCsqn&_r=1
Kalli Bidiyon: Yanda Tauraruwar Tiktok, Rahama Saidu Me Babban Shago ta biya duka ‘yan Gidansu manya da yara suka tafi aikin Umrah

Kalli Bidiyon: Yanda Tauraruwar Tiktok, Rahama Saidu Me Babban Shago ta biya duka ‘yan Gidansu manya da yara suka tafi aikin Umrah

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok, Rahama Saidu ta biya duka 'yan uwanta manya da yara suka tafi aikin Umrah. Rahama ta bayyana hakane a shafinta na sada zumunta inda aka ga 'yan uwan nata rike da fasfonsu suna ta Tsalle suna Murna. https://www.tiktok.com/@rahamasaidu2/video/7579247719634586888?_t=ZS-91t5RljKDDc&_r=1
Muna goyon bayan Tinubu ya zarce a 2027 masu son karawa dashi ku sani zabin Allah ne>>Inji Dattawan Yarbawa

Muna goyon bayan Tinubu ya zarce a 2027 masu son karawa dashi ku sani zabin Allah ne>>Inji Dattawan Yarbawa

Duk Labarai
Dattawan Yarbawa mazauna babban birnin tarayya, Abuja sun bayyana goyon bayansu ga shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sake tsayawa takarar shugaban kasa a 2027. A sanarwar da suka fitar sun ce Tinubu ya cancanci ya sake tsayawa takarar shugaban kasa. Sun ce kuma 'yan Adawa masu son kayar dashi zabe su sani shi zabin Allah ne. https://twitter.com/ChuksEricE/status/1995472218784964971?t=6DCtYbUckq65KuCVKqWFpA&s=19
Yayin da akewa shugaba Tinubu matsin lamba kan ya sauke karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, Ministan zai tafi kasar Egypt dan halartar taro kan tsaro

Yayin da akewa shugaba Tinubu matsin lamba kan ya sauke karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, Ministan zai tafi kasar Egypt dan halartar taro kan tsaro

Duk Labarai
Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle zai tafi kasar Egypt dan halartar taro kan tsaro da ake gudanarwa. Taron za'a yishi ne tsakanin ranar 1 zuwa 4 ga watan Disamba a birnin Cairo na kasar ta Egypt. Taron yakan hada batun tsaro na Afrika da gabas ta tsakiya. Hakan na zuwane bayan da kiraye-Kiraye suka yi yawa akan a sauke karamin Ministan bayan da babban Ministan, Muhammadu Abubakar Badaru ya sauka daga mukaminsa.
Yayin da yake ta sukar Gwamnatin Muslim Muslim, an gani hotunan Rev. Ezekiel Dachomo tare da Peter Obi inda ake zargin yawa Peter Obi din yakin neman zabe a 2023

Yayin da yake ta sukar Gwamnatin Muslim Muslim, an gani hotunan Rev. Ezekiel Dachomo tare da Peter Obi inda ake zargin yawa Peter Obi din yakin neman zabe a 2023

Duk Labarai
Rev. Ezekiel Dachomo da ke kan gaba wajan yada rahoton cewa ana yiwa Kiristoci Khisan Kyiyashi a Najeriya sannan ya nemi a sauke Kashim Shettima daga mataimakin shugaban kasa a baiwa Kirista. A yanzu an zakulo hotunansa tare da Peter Obi inda ake zargin yawa Peter Obi din yakin neman zabe a shekarar 2023. Da yawa dai na fassarashi da cewa, zafin rashin cin zaben Peter Obi ne yasa shi yake babatun da yake yi. https://twitter.com/abdullahayofel/status/1995504515760509086?t=7ttYt3FVn6A_Q898r4_Ujw&s=19 https://twitter.com/Danjauro_/status/1995429263928135758?t=3PMTUw3qCumh06NsXdhz_w&s=19 https://twitter.com/Waspapping_/status/1995463028603592836?t=4zv6d4cVBbbk1LCKYQvnyQ&s=19 https://twitter.com/GoziconC/status/1995524258605253069?t=gu4YxrtdDQbu6eIj_y5Xug&a...
Kalli Bidiyon: Malaman Izala da yawa na ta Murnar irin cikawar da Sheikh Dahiru Usman Bauchi yayi, Ana karanta masa Diwani, Yayin da Anisee kuma yace Shehi Bai cika da kalmar Shahada ba

Kalli Bidiyon: Malaman Izala da yawa na ta Murnar irin cikawar da Sheikh Dahiru Usman Bauchi yayi, Ana karanta masa Diwani, Yayin da Anisee kuma yace Shehi Bai cika da kalmar Shahada ba

Duk Labarai
Malam Izala da yawa na ta bayyana farin ciki da irin rasuwar da Sheikh Dahiru Usman Bauchi yayi inda suke kafa misali da kalaman matar Malam watau Sayyada A'isha Inda tace ya cikane tana karanta masa Diwani. Hakanan malaman da yawa na kuma kafa Hujja da Kalaman Shahararren dan darikarnan, Anisee wanda yace Sheikh Dahiru Usman Bauchi bai cika da kalmar Shahada ba. Sheikh Guruntum kuwa cewa yayi irin wannan Mutuwa batawa 'yan dariqa dadi ba dan ba haka suka so ba amma yace su a wajansu hakan shine daidai. https://www.tiktok.com/@sunnamedia/video/7579131731337317650?_t=ZS-91sndbFRkm0&_r=1 https://www.tiktok.com/@ibrahim.muazzam07/video/7579162847402364167?_t=ZS-91sngPPWVjl&_r=1 https://www.tiktok.com/@bilal.abdulaitiktok.comb/video/7578833877569965324?_t=ZS-91snyoH...
Kalli Bidiyo: Mun samu labarin wani babban dan siyasa yasa an saki Matsafinnan me Cyn Nàmàn mutane da aka kama a shekarun baya>>Inji Mustapha Umar

Kalli Bidiyo: Mun samu labarin wani babban dan siyasa yasa an saki Matsafinnan me Cyn Nàmàn mutane da aka kama a shekarun baya>>Inji Mustapha Umar

Duk Labarai
Mustapha Umar daga jihar Zamfara yayi zargin cewa, wani babban dan siyasa a jihar Zamfara yasa an saki mutuminnan da aka kama da tsafi da kuma cin sassan jìkìn dan adam a jihar. Yace suna nan suna bincike idan suka tabbatar da zargin da suke, zasu kafe hoton dan siyasar kowa ya ganshi. https://www.tiktok.com/@mustaphaumar3486/video/7578470804153961748?_t=ZS-91skfyFzXyy&_r=1