Friday, February 13
Shadow
Jadawalin Sojojin da ake zargi da yunkurin yiwa shugaba Tinubu Jhuyin mulki

Jadawalin Sojojin da ake zargi da yunkurin yiwa shugaba Tinubu Jhuyin mulki

Duk Labarai
Wadannan sune sojoji 16 da ake zargi da yunkurin yiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu Jhuyin mulki. The full names of 16 officers indicted in alleged coup plot against President Bola Tinubu. Brigadier General Musa Abubakar Sadiq (Nasarawa) Colonel M. A. Ma’aji (Niger) Lieutenant Colonel S. Bappah (Bauchi) Lieutenant Colonel A. A. Hayatu (Kaduna) Lieutenant Colonel Dangnan (Plateau) Lieutenant Colonel M. Almakura (Nasarawa) Major A. J. Ibrahim (Gombe) Major M. M. Jiddah (Katsina) Major M. A. Usman (Federal Capital Territory) Major D. Yusuf (Gombe) Major I. Dauda (Jigawa) Captain I. Bello (DSSC 43) Captain A. A. Yusuf Lieutenant S. S. Felix (DSSC) Lieutenant Commander D. B. Abdullahi (Nigerian Navy) Squadron Leader S. B. Adamu (Nigerian Ai...
Inna Lillahi wa inna ilaihi raji’un: Malamin jami’a ya rigamu gidan gaskiya a dakin Daliba bayan da ya kai mata ziyara

Inna Lillahi wa inna ilaihi raji’un: Malamin jami’a ya rigamu gidan gaskiya a dakin Daliba bayan da ya kai mata ziyara

Duk Labarai
Wani Malamin jami'a me suna Abdulfatai Aiyede ya rigamu gidan gaskiya a dakin daliba bayan da ya kai mata ziyara. Malamin me shekaru 53 ya fito ne daga garin Bida inda ya kaiwa dalibar me suna Stella Joseph 'yar kimanin shekaru 23 ziyara a Minna. Dalibar tana karatun Nurse ne inda bayan da ya je dakin nata, ta dafa masa abinci. Bayan da ya ci abincinne sai ya yanke jiki ya fadi yana jijjiga, an garzaya dashi Asibiti inda likitoci suka tabbatar ya rasu. An kama dalibar inda shi kuma ake binciken gawarsa dan tabbatar da sanadiyyar mutuwarsa.
Wata Sabuwa: Ashe tun ranar da aka rantsar da shugaba Tinubu sojojinnan suka so yi masa Jhùyìn mùlkì

Wata Sabuwa: Ashe tun ranar da aka rantsar da shugaba Tinubu sojojinnan suka so yi masa Jhùyìn mùlkì

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa tun a ranar da aka rantsar da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu watau 29 ga watan Mayu na shekarar 2023 sojojinnan suka so yi masa Jhùyìn Mùlkì. Ana zargin Col. Alhassan Ma’aji daga jihar Naijà ne ya jagoranci lamarin. Saidai rahoton yace abinda ya hanasu cimma burinsu shine rashin kudi. Saidai daga baya a shekarar 2025, sun sake shiryawa bayan sun samu naira Biliyan wadda aka alakantata da tsohon gwannan Jihar Bayelsa Timipre Sylva
Ji Bukatun da Kwankwaso ya gabatarwa da APC kamin ya yadda ya koma jam’iyyar inda APC din tace ba ta yadda ba zarinsa yayi yawa

Ji Bukatun da Kwankwaso ya gabatarwa da APC kamin ya yadda ya koma jam’iyyar inda APC din tace ba ta yadda ba zarinsa yayi yawa

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana game da bukatun da Kwankwaso ya mikawa jam'iyyar APC kamin ya yadda ya koma jam'iyyar. Saidai APC din ta ki amincewa da wadannan bukatu. Rahotanni sun bayyana cewa Kwankwaso ya nemi a bashi iko da kaso 20 cikin 100 na jam'iyyar sannan a bashi kujerar mataimakin shugaban kasa. Saidai APC din ta ki amincewa da hakanninda tace kujerar mataimakin shugaban kasa ba zaa baiwa kowa ba. Rahoton yace dalili kenan da Kwankwaso yaki komawa APC din.
Yayin da ake ta cece-kuce akan murtuke fuska da Madina Maishanu ta yi yayin hira da Kwankwaso, ‘yan Kwankwasiyya sun nemo wata tsohuwar hira da ta yi da Sheikh Daurawa inda aka ga tana ta dariya

Yayin da ake ta cece-kuce akan murtuke fuska da Madina Maishanu ta yi yayin hira da Kwankwaso, ‘yan Kwankwasiyya sun nemo wata tsohuwar hira da ta yi da Sheikh Daurawa inda aka ga tana ta dariya

Duk Labarai
Murtuke fuskar da ma'aikaciyar BBChausa, Madina Maishanu ta yi yayin hira da Kwankwaso ya dauki hankula sosai. Wasu musamman 'yan Kwankwasiyya sun rika sukarta inda wasu kuma suka rika cewa hakan ya kamata ta yi lura da cewa matar aurece kuma uwa. Saidai 'yan Kwankwasiyyar sun nemo wani tsohon Bidiyon ta inda aka ga tana hira da malamin addinin Islama, Sheikh Aminu Daurawa tana dariya. https://twitter.com/i/status/2016930803976954281
Da Duminsa:An kama wani dan Fim cikin wadanda akw zargi da yunkurin yiwa shugaba Tinubu Jhuyin mulki

Da Duminsa:An kama wani dan Fim cikin wadanda akw zargi da yunkurin yiwa shugaba Tinubu Jhuyin mulki

Duk Labarai
Rahotanni daga kafar Premium times sun bayyana cewa, an kama dan fim din kudu me suna Stanley Amandi saboda hannu a yunkurin yiwa shugaba Tinubu Jhuyin mulki. Rahoton yace sojojij sun dauki Stanley Amandi aiki ne dan ya musu aikin yada farfaganda akan Jhuyin mulkin. Saidai da yawa sun bayyana mamakin kamashi inda wasu ke cewa ba'a wani sanshi sosai ba, irin wannan aikin sananne ake baiwa yawanci.