Tuesday, December 16
Shadow
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya jinjinawa Hilda Baci wadda ta dafa shinkafa a Tukunya mafi girma a Duniya

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya jinjinawa Hilda Baci wadda ta dafa shinkafa a Tukunya mafi girma a Duniya

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya jinjinawa Hilda Baci wadda ta dafa shinkafa a Tukunya mafi girma a Duniya. Shugaban kasar yayi wannan jinjinane ta bakin ministan yada labarai, Mohammed Idris, inda yace abinda Hilda ta yi ya jawowa Najeriya suna a Idon Duniya kuma yace 'yan kasa na al'fahari da ita. Shugaban yace, matasa su yi koyi da irin abinda Hilda ta yi inda ya sha alwashin cewa gwamnati zata tallafawa irin wannan kokari nan gaba. Hilda Baci dai ta yi wannan abu ne dan shiga kundin Tarihin Duniya hakanan a shekarar 2023 ma ta yi girki na lokaci mafi tsawo a Duniya.
Kalli Bidiyon Yanda Hilda Baci ke raba shinkafar data dafa a tukunya mafi girma a Duniya

Kalli Bidiyon Yanda Hilda Baci ke raba shinkafar data dafa a tukunya mafi girma a Duniya

Duk Labarai
Hilda Baci wadda ta dafa shinkafa a Tukunya Mafi girma a Duniya tuni ta fara rabon wannan shinkafa. https://www.tiktok.com/@hildabaci/video/7549444036134800648?_t=ZS-8zh3TmZ2rDt&_r=1 https://www.tiktok.com/@hildabaci/video/7549479359577328903?_t=ZS-8zh2SVCoSUC&_r=1 Saidai duk da rabon da take yi, shinkafar ta yi saura inda take rokon mutane dasu je su ci.
Kalli Bidiyon Hilda Baci, wadda ta dafa shinkafa a Tukunya mafi girma a Duniya tana rokon mutane su je su ci saboda abincin ya musu yawa

Kalli Bidiyon Hilda Baci, wadda ta dafa shinkafa a Tukunya mafi girma a Duniya tana rokon mutane su je su ci saboda abincin ya musu yawa

Duk Labarai
Hilda Baci wadda ta dafa shinkafa a Tukunya mafi girma a Duniya ta fito tana rokon mutane dasu je su ci abincin. Tace abincin yana da dadi sosai. Hakan na zuwane bayan da aka rabawa mutane abincin amma duk da haka yayi saura. Buhunan Shinkafa Basmati 200 ne dai Hilda Baci ta dafa. https://twitter.com/Teeniiola/status/1966830748800864396?t=-XKgQF-twC0jc0_ouyWjKg&s=19
Kalli Bidiyo: Tukunya mafi girma a Duniya da aka dafa shinkafa a ciki ta karye

Kalli Bidiyo: Tukunya mafi girma a Duniya da aka dafa shinkafa a ciki ta karye

Duk Labarai
Rahotanni daga jihar Legas na cewa, Tukunyar da aka dafa shinkafa mafi girma a Duniya ta karye. Tukunyar dai wadda Hilda Baci ta dafa shinkafa dafaduka a ciki an daga tane dan auna nauyin shinkafar amma a karshe sai karyewa ta yi. Saidai an yi sa'a shinkafar dake ciki bata zubeba. https://twitter.com/connectwithtola/status/1966756442603450620?t=JViYWrNzGm2KA2d52_okbA&s=19
Kalli Bidiyo: Kirista me kalaman Batanci ga Addinin Islama ya sake sakin Bidiyo inda yace babu yadda za’a yi dashi

Kalli Bidiyo: Kirista me kalaman Batanci ga Addinin Islama ya sake sakin Bidiyo inda yace babu yadda za’a yi dashi

Duk Labarai
Wannan Kiristan me yawan batanci ga Addinin Islama ya sake sakin Bidiyo inda yace babu yadda za'a yi dashi. Ya yi Bidiyo inda ya fadi kalamai wadanda ba zasu iya maimaituwa ba akan addinin musulunci. Malamai da yawa sun fito sun masa raddi saidai a kari na biyu ya sake yin irin wannan Bidiyon inda yace babu wanda ya isa ya masa komai. https://www.tiktok.com/@garbaemmanuel7/video/7548496624851455250?_t=ZS-8zgw6dvJsMz&_r=1
Kalli Bidiyon: Mutane dubu 20 ne suka taru dan cin shinkafar da aka dafa a Tukunya mafi girma a Duniya

Kalli Bidiyon: Mutane dubu 20 ne suka taru dan cin shinkafar da aka dafa a Tukunya mafi girma a Duniya

Duk Labarai
Shinkafar da Hilda Baci ke dafawa a Legas a Tukunya mafi girma a Duniya ta lakume buhunan shinkafa sama da 200. Hakanan mutane dubu 20 ne suka taru dan cin wannan shinkafa. An yi dahuwar shinkafar ne a Lekki dake Legas. https://twitter.com/CableLifestyle/status/1966432992189903265?t=lVjkAcOXE2zzxhYLjzK58g&s=19 https://twitter.com/Cleverlydey4u/status/1966554006135656915?t=PUiC01MbLhRebuc8LkCyzA&s=19
‘Yan Bindiga sun kai hari a Matazu, jihar Katsina ana tsaka da sallar Isha’i

‘Yan Bindiga sun kai hari a Matazu, jihar Katsina ana tsaka da sallar Isha’i

Duk Labarai
Rahotanni sun ce 'yan Bindiga sun kai hari garin Matazu a yayin da ake tsaka da sallar Insha'i. Bakatsine ya wallafa a shafinsa na X cewa maharan sun kai harinne yayin da ake tsaka da sallar inda suka kashe wasu mutane yayin da suka jikkata wasu. Mahukunta a jihar Katsina basu fitar da sanarwa kan lamarin ba zuwa yanzu. A baya dai an kaiwa garin Mantau a Malunfashi irin wannan harin. “Yesterday night, bandits attacked Matazu town in Katsina State, during Isha prayer, killing and injuring worshippers. Gov’t must act urgently because the attacks on worshippers in the northwest region are becoming too frequent,”
Ta rigamu gidan gaskiya a dakin Saurayinta bayan data kai masa ziyara

Ta rigamu gidan gaskiya a dakin Saurayinta bayan data kai masa ziyara

Duk Labarai
Wannan matashiyar dalibar aji daya a jami'ar jihar Nasarawa me suna Comfort Jimtop Oliver ta rigamu gidan gaskiya a dakin Saurayinta. Tuni dai aka dauke gawarta zuwa mutuware dan fara binciken dalilin mutuwarta. An tuntubi hukumar makarantar kan lamarin amma bata ce komai ba tukunna. Amma wasu daga cikin makarantar sun tabbatar da faruwar lamatin. Kakakin 'yansandan jihar, James Lashen ya tabbatar da faruwar lamarin.
Kalli Bidiyon: Idan mace ta fita ba da izinin Mijinta ba ko kuma ta ki amincewa dashi a gado, ya halasta ya daina ciyar da ita>>Inji Sheikh Abdulrahman Isa Jega

Kalli Bidiyon: Idan mace ta fita ba da izinin Mijinta ba ko kuma ta ki amincewa dashi a gado, ya halasta ya daina ciyar da ita>>Inji Sheikh Abdulrahman Isa Jega

Duk Labarai
Malamin Addinin Islama, Sheikh Abdulrahman Isa jega ya bayyana cewa, idan mace taki amincewa mijinta ya taketa ko kuma ta fita bada izininsa ba kuma yayi ta fama da ita ta dawo taki. Malam yace ya halasta mijin ya daina ciyar da ita. Malam yace Addini ne yace haka ba ra'yinsa bane. https://www.tiktok.com/@nuraabunasir/video/7548464538455133447?_t=ZS-8zgh7UyhBSq&_r=1 Malam dai ya bayyana hakane a yayin daya amsa wasu tambayoyi da aka aika masa.