Kalli Bidiyon: Majalisa ta kammala tantance Dambazau da FFK a matsayin jakadu
Majalisar Dattijai ta kammala tantance Femi Fani Kayode da Abdulrahman Dambazau a matsayin jakadu wanda shugaba Tinubu zai aika kasar waje.
A baya dai dukansu sun taba zuwa majalisar inda aka tantancesu, shiyasa yanzu da suka je sai majalisar tace musu kawai su wuce.
https://twitter.com/Imranmuhdz/status/1999092298504933606?t=YAkZeDxEXKAkUlSQcV3xZA&s=19
https://twitter.com/Imranmuhdz/status/1999119860899418599?t=Yb9U7kI6UM1vdlBGvKBy3w&s=19








