Babban Sojan Najeriya Lt. Col. Aliyu Saidu Paiko da wasu sojoji 5 dake tare dashi sun rigamu gidan gaskiya a fagen daga a jihar Borno
Sojan Najeriya, Lt. Col. Aliyu Saidu Paiko da wasu sojoji 5 sun rigamu gidan gaskiya a jihar Borno a yayin da aka kai musu Harin Kwantan Bauna.
Lamarin ya farune ranar 17 ga watan October 2025 inda kuma aka kashe CJTF 3.
https://twitter.com/Edrees4P/status/1979681137967690102?t=BsJtahuOK0wLPAnT2ZDUVA&s=19








