Friday, February 27
Shadow
Ji yanda jami’in Kwastam ya riga mu gidan gaskiya a jihar Katsina bayan shiga dakin Otal da zaratan mata 3

Ji yanda jami’in Kwastam ya riga mu gidan gaskiya a jihar Katsina bayan shiga dakin Otal da zaratan mata 3

Duk Labarai
Rahotanni daga jihar Katsina sun bayyana cewa, wani jami'in Kwastam me suna Lawal Tukur me mukamin  Assistant Superintendent of Customs (ASC) ya rigamu gidan gaskiya a wani dakin Otal. Kafar Zagazola makamace ta wallafa labarin inda tace jami'in Kwastam din ya rasu ne a dakin Otal din Murjani Hotel ranar 15 ga watan October. Zagazola makama sun ce Ma'aikatan otal din sun tarar da gawar jami'in kwance a dakin da ya kama da misalin karfe 8:30 a.m. Zagazola makama sunce kamin rasuwarsa wasu mata 3 sun ziyarceshi a dakin, matan sune kamar haka, Khadija Ali me shekaru 34, wadda ta fito daga Dutsen Amare Quarters dake jihar ta Katsina, sai A'isha Lawal me shekaru 30 wadda ta fito daga karamar hukumar Ingawa, Sai Hafsat Yusuf me shekaru 22 wadda ta fìto daga Brigade Quarters j...
Kalli Bidiyon: Ba Alfahari ba, Mu Ahlussunah mune masoya Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) na gaskiya>>Inji Malam Lawal Triumph

Kalli Bidiyon: Ba Alfahari ba, Mu Ahlussunah mune masoya Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) na gaskiya>>Inji Malam Lawal Triumph

Duk Labarai
Malam Lawal Triumph ya bayyana cewa, Ahlussunah sune masoya Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) na gaskiya. Ya bayyana hakane yayin wani wa'azi da aka yi bayan Bayyanarsa a gaban Kwamitin Shura na Kano ya kare zargin da ake masa na munana kalamai ga Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam). Malam yace duk wanda yace wani musulmi baya son Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) to kamar ya kafurtashi ne dan son Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ginshiki ne a Musulunci. https://www.tiktok.com/@zaidou1taza/video/7561535409746988299?_t=ZS-90al84WfytM&_r=1
Kalli Bidiyon: A karin farko tun bayan da aka ce cutar shanyewar rabin jiki ta kamashi, An ga Ministan Kudi a Birnin Landan tsaye da kafafunsa

Kalli Bidiyon: A karin farko tun bayan da aka ce cutar shanyewar rabin jiki ta kamashi, An ga Ministan Kudi a Birnin Landan tsaye da kafafunsa

Duk Labarai
Ministan Kudi, Wale Edun ya bayyana a birnin Landan inda aka ganshi a tsaye da kafafunsa. Hakan na zuwane kwanaki kadan bayan da rahotanni suka watsu cewa bashi da lafiya kuma cutar Shanyewar rabin jiki ta kamashi. An ganshi a wajan wani bikin baje kolin fasahar zanezane da aka yi a landan din. https://twitter.com/Imranmuhdz/status/1978485657065455682?t=4MrhPuW4ub6nHj7ZXkcVxg&s=19
Babu Dan Siyasar da zai iya kayar da Tinubu a 2027>>Inji Fadar Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu

Babu Dan Siyasar da zai iya kayar da Tinubu a 2027>>Inji Fadar Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu

Duk Labarai
Fadar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ta bayyana cewa babu dan siyasar da zai iya kayar da shugaban kasar daga mulki a zaben shekarar 2027. Me baiwa shugaban kasar shawara kan harkar sadarwa, Daniel Bwala ne ya bayyana haka a ranar Talata yayin ganawa da wasu kungiyoyin goyon bayan shugaba Tinubu su 100. Ya bayyana cewa, shugaba Tinubu ya kafu sosai a kowane sashi na kasarnan babu wanda zai iya kayar dashi zabe.
Kalli Bidiyo: Wasu daga cikin Musulmai na cin kazantacciyar Halitta, Alade, da shan Giyya da Mu’amala da mata masu zaman kansu>>Inji Alpha Charles Borno

Kalli Bidiyo: Wasu daga cikin Musulmai na cin kazantacciyar Halitta, Alade, da shan Giyya da Mu’amala da mata masu zaman kansu>>Inji Alpha Charles Borno

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok, Alpha Charles Borno ta bayyana cewa, a Kaduna akwai Wasu daga cikin musulmai dake cin nama kazantacciyar halitta, Alade. Tace kuma suna shan giya da mu'amala da matan banza. Ta bayyana hakane a matsayin martani da wani yace mata arna na cin Naman kare. https://www.tiktok.com/@alphacharlesborno/video/7560902313582316818?_t=ZS-90agmeAb4lN&_r=1
Kalli Bidiyon: Na yi Islamiya, daga yau na tuba na daina yin Bidiyo ba Dankwali, Amma wando ne dai ba zan iya daina sakawa ba>>Inji Tauraruwar fina-finan Hausa, Asma Wakili

Kalli Bidiyon: Na yi Islamiya, daga yau na tuba na daina yin Bidiyo ba Dankwali, Amma wando ne dai ba zan iya daina sakawa ba>>Inji Tauraruwar fina-finan Hausa, Asma Wakili

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraruwar fina-finan Hausa, Asma Wakili ta bayyana cewa, ta tuba ta daina yin Bidiyo babu dankwali. Ta bayyana hakane a wani Bidiyo data fito take sukar wani Bidiyo da ta gani yana yawo a kafafen sada zumunta na wata karamar yarinya da ke rawa a gidan Gala. Tace duk da tasan itama tana aikata ba daidai ba amma kuma rawar da karamar yarinyar ta yi kuma ana ta shewa bai kamata ba. Ta bayyana cewa Ta daina yin Bidiyo babu Dankwali amma Wando ne ba zata daina sakawa ba. http...
Subhanallah Kalli Bidiyon: An kara samun wani matashi da yayi ridda ya koma Kirista a jihar Borno

Subhanallah Kalli Bidiyon: An kara samun wani matashi da yayi ridda ya koma Kirista a jihar Borno

Duk Labarai
Wani matashi ya yi ridda ya koma Kirista a jihar Borno. Bidiyon matashin ya yadu sosai a kafafen sadarwa inda ake ta mayar da raddi, wasu na zargin baya cikin hayyacinsa yayi hakan. Hakan na zuwane yayin da ake tsaka da jimamin matashi Abdullahi dan jihar katsina wanda shima yayi ridda ya koma kirista. https://www.tiktok.com/@mohammedmhammed76/video/7561152764986871047?_t=ZS-90ZZUeOIkxF&_r=1
Kalli Bidiyo: Ba laifi bane a haddace wakokin Soyayya a rika Rerawa>>Inji Malam Aminu Ibrahim Daurawa

Kalli Bidiyo: Ba laifi bane a haddace wakokin Soyayya a rika Rerawa>>Inji Malam Aminu Ibrahim Daurawa

Duk Labarai
A wata muryar wa'azinsa da aka ji ta yadu sosai a kafafen sada zumunta, an ji malam Aminu Ibrahim Daurawa na fadar cewa, ba laifi bane a rika sauraren wakar soyayya. Malam yace ana iya sauraren wakar soyayya har a haddace ta. Yace kuma idan mutum na gida zai iya rika rerawa matarsa. https://www.tiktok.com/@ibrahimmaitafsir/video/7560569947840204050?_t=ZS-90ZYbYM8cca&_r=1
Kalli Bidiyo: Wannan ‘yar Najeriyar da ta je aiki kasar Ingila tace abinda ke bata takaici da kasar Ingila shine su kyakkyawar mace bata damesu ba

Kalli Bidiyo: Wannan ‘yar Najeriyar da ta je aiki kasar Ingila tace abinda ke bata takaici da kasar Ingila shine su kyakkyawar mace bata damesu ba

Duk Labarai
Wata matashiya 'yar Najeriya data je aiki a kasar Ingila ta bayyana cewa, ita abinda ke mata takaici da kasar Ingila shine ba ruwansu da wai kina da kyau. Tace duk kyan mace saidai ki yi aiki ki samu kudi amma babu wanda zai baki kudi kawai dan kina da kyau, ba irin Najeriya ba. https://www.youtube.com/watch?v=Ealw73w4iew?si=pcO2Al6KPikb5M78