Wednesday, December 17
Shadow
Kalli Bidiyo inda Sheikh Dr. Musa Salihu Alburham yake cewa, Digital Imam yanda ya mayar da Wiy wiy kamar shayi, sannan ya yiwa ‘yan mata da dama…. Bidiyon ne dai yasa ‘ya’yan Digital Imam Mayar da Raddi

Kalli Bidiyo inda Sheikh Dr. Musa Salihu Alburham yake cewa, Digital Imam yanda ya mayar da Wiy wiy kamar shayi, sannan ya yiwa ‘yan mata da dama…. Bidiyon ne dai yasa ‘ya’yan Digital Imam Mayar da Raddi

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Babban malamin Addinin Musulunci a Jos, Dr. Musa Salihu Alburham ya bayyana cewa Sheikh Nura, Khalid, Watau Digital Imam ya mayar da Wiy Wiy kamar Shayi. Ya kara da cewa, Kuma Malamin ya yiwa 'yan mata da yawa fyade. Ya bayyana hakane a yayin da yake bayar da taihin zaman Digital Imam Kansila da kuma binciken da aka yi akan Halayyarsa. https://www.tiktok.com/@suleimansheikhgambosufi3/video/7530719413054590230?_t=ZM-8yQOwakhElM&_r=1 Hakanan daya daga cikin Yaran Malam...
Kalli Bidiyon: Bayan da babban dan Sheikh Nura Khalid ya fito yawa ‘Yan Izalar Jos Raddi, Karamin dansa ma ya fito yayi raddi ga ‘yan Izalar cikin kuka yana cewa ba zasu yafe abinda akawa Mahaifinsu ba

Kalli Bidiyon: Bayan da babban dan Sheikh Nura Khalid ya fito yawa ‘Yan Izalar Jos Raddi, Karamin dansa ma ya fito yayi raddi ga ‘yan Izalar cikin kuka yana cewa ba zasu yafe abinda akawa Mahaifinsu ba

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} A baya dai Mun ga Bidiyon yanda Sheikh Nura Khalid, Digital Imam ya fito yawa 'yan Izalar Jos raddi kan abinda ya kira kazafin da suka masa da Sheikh Bawa Mai Shinkafa. Daga baya babban dansa ya fito shima yayi raddi inda yace ba zasu yafe abinda akawa Mahaifinsu ba. Hakanan a yanzu Karamin dansa ya sake fitowa yace wanan magana sai sun kai ta kotu. Ya fito cikin kuka yana fadar cewa abinda ake musu ya isa haka. https://www.tiktok.com/@imam_maliik/video/753217384807935519...
Kalli Bidiyo: Ba rashin bin iyaye ne yasa Ummi Nuhu a halin da take ciki ba, Rukayya Dawayya, da Saima Muhammad kun bani kunya da wannan karyar da kukawa Ummi Nuhu>>Rashida Mai Sa’a ta bayyana ainahin Abinda ya jefa Ummi Nuhu Matsala

Kalli Bidiyo: Ba rashin bin iyaye ne yasa Ummi Nuhu a halin da take ciki ba, Rukayya Dawayya, da Saima Muhammad kun bani kunya da wannan karyar da kukawa Ummi Nuhu>>Rashida Mai Sa’a ta bayyana ainahin Abinda ya jefa Ummi Nuhu Matsala

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Babbar Jarumar fina-finan Hausa, Rashida Mai Sa'a ta karyata abokan sana'arta, Rukayya Dawayya da Saima Muhammad da suka fito suka nuna cewa, wai Rashin Biyayya ga iyaye ne ya jefa Ummi Nuhu halin data tsinci kanta a ciki. Tace sun bata kunya, tace dukansu babu wanda bai yi tarayya da Ummi Nuhu ba a lokacin da take ganiyarta ta fi kowa rufin Asiri a masana'antar fina-finan Hausa. Tace amma yau dan ta shiga wani hali shine suka gujeta, tace to ita ta san irin kyautatawar da Ummi N...
Kalli Bidiyo: Ummi Nuhu ta yi bayani kan kyautukan data samu, ciki hadda karin haske kan labarin cewa Hadiza Gabon ta bata miliyan 5

Kalli Bidiyo: Ummi Nuhu ta yi bayani kan kyautukan data samu, ciki hadda karin haske kan labarin cewa Hadiza Gabon ta bata miliyan 5

Duk Labarai
Tsohuwar Tauraruwar fina-finan Hausa, Ummi Nuhu ta saki Sabon Bidiyon inda ta yi karin haske kan labarin dake cewa, Hadiza Gabon ta bata miki 5. Tace Hadiza Gabon bata bata Miliyan 5 ba amma zata iya cewa ma ta bata Miliyan dubu. Tace dalili kuwa shine Hadiza Gabon ta bata dama ta bayyana abinda ke damunta. Tace tana godiya ga musamman jarumai mata masu tashe a yanzu sun taimaka mata sosai. https://www.tiktok.com/@arewaupdate34/video/7532195497621130514?_t=ZM-8yPqR8IYFoG&_r=1 https://www.tiktok.com/@arewaupdate34/video/7532197276941421831?_t=ZM-8yPr5XkA1bE&_r=1 Ta kuma godewa Masoya da sakonnin data samu.
Yadda Tinubu Ya Gwangwaje ‘Yan Super Falcons Da Kyautar Dala 100,000 Da Kuma Gida Kowannen Su

Yadda Tinubu Ya Gwangwaje ‘Yan Super Falcons Da Kyautar Dala 100,000 Da Kuma Gida Kowannen Su

Duk Labarai
Yadda Tinubu Ya Gwangwaje 'Yan Super Falcons Da Kyautar Dala 100,000 Da Kuma Gida Kowannen Su. Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya karrama 'yan rundunar ƙwallon ƙafa ta mata ta Nijeriya, wato Super Falcons, da kyautar karramawa ta ƙasa da kuma kyautar kuɗi da ta gidan kwana saboda nasarar su a gasar Kofin Ƙasashen Afrika na Mata (WAFCON), wanda aka gama ranar Asabar, inda suka ciyo kofin a karo na 10. A wurin wata babbar walima da aka yi a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Dutsen Aso a ranar Litinin, Tinubu ya ba da lambar girma ta ƙasa ta Officer of the Order of the Niger (OON) ga kowace daga cikin 'yan wasan su 24. Haka kuma ya gwangwaje kowace 'yar wasa da kyautar tsabar kuɗi Naira wadda ta yi daidai da Dalar Amurka dubu ɗari ($100,000), da kuma gida mai dakunan kwana uku. Bugu d...
Da Duminsa: Amurka na shirin hana ƴan Nijeriya zuwa haihuwa a ƙasar

Da Duminsa: Amurka na shirin hana ƴan Nijeriya zuwa haihuwa a ƙasar

Duk Labarai
Ofishin Jakadancin Amurka da ke Najeriya ya fitar da gargaɗi cewa duk wani mai neman biza da aka gano cewa tafiyarsa zuwa ƙasar ta haihuwa ce da nufin samawa jaririn da za a haifa takardar shaidar zama ɗan ƙasa to za a hana shi shiga ƙasar. Wannan gargaɗi ya fito ne ta shafin na X @USinNigeria a yau Litinin. Ofishin jakadancin ya jaddada cewa jami’an bayar da biza za su ƙi amincewa da buƙatun biza idan sun fahimci cewa babban dalilin tafiyar mutum shi ne haihuwa a Amurka.
Da Duminsa: Sowore Ya Bankado Wani Makaken Otal Da Ganduje Ya Gina A Abuja

Da Duminsa: Sowore Ya Bankado Wani Makaken Otal Da Ganduje Ya Gina A Abuja

Duk Labarai
Sowore Ya Bankado Wani Makaken Otal Da Ganduje Ya Gina A Abuja. Ga abinda Sowore ya ce "Ina sane da wani ƙaton otel da tsohon ɓarawon Kano wato Abdullahi Gandollar ya gina. Wannan otel kuwa yana da titin Ƙasa otel in take da Cibiyar Rundunar Sojojin Sama ta Nijeriya da ke Abuja (NAF), kuma girmansa ya kai ya gyara duk makarantu Kano, sai dai kuma ɓarayin NNPP ba su da wani bambanci. Babu wani sauran farfaganda da ya rage.
Da Duminsa: Shugaba Tinubu ya baiwa kowacce daga cikin ‘yan matan kungiyar kwallon kafa ta Najeriya, Super Falcons Naira Miliyan dari da hamsin

Da Duminsa: Shugaba Tinubu ya baiwa kowacce daga cikin ‘yan matan kungiyar kwallon kafa ta Najeriya, Super Falcons Naira Miliyan dari da hamsin

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya baiwa kowacce daga cikin 'yan mata 'yan Kwalon Najeriya na kungiyar super Falcons Dala $100,000. Wannan kudi na daidai da kwatankwacin Naira Miliyan 152,000,000 Hakanan kowacce cikin 'yan matan an bata kyautar girmamawa ta OON. Hakanan kungiyar Gwamnonin Najeriya ta baiwa kowanne daga cikin 'yan matan Naira Miliyan 10.
Kalli Bidiyo: Itama Saima Muhammad ta alakanta Lalacewar Rayuwar Ummi Nuhu da rashin bin iyaye, Ji Abinda tace

Kalli Bidiyo: Itama Saima Muhammad ta alakanta Lalacewar Rayuwar Ummi Nuhu da rashin bin iyaye, Ji Abinda tace

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohuwar Tauraruwar fina-finan Hausa, Saima Muhammad ta fito ta jaddada muhimmancin biyayya ga iyaye. Ta bayyana hakane a yayin da ake tsaka da tattauna maganar halin ban tausai da abokiyar aikinta, Ummi Nuhu ta shiga ciki. Ummi Nuhu a Hirar da Hadiza Gabon ta yi da ita ta bayyana irin halin matsin da ta shiga ciki. Tace tana bukatar abin yi saboda a yanzu an daina sakata a fim. Duk da bata kira suna ba, Da yawa sun fassara cewa, Saima Muhammad da Ummi Nuhu take. https:...
NIMC ta gargadi ƴan Najeriya kan bayar da bayanansu

NIMC ta gargadi ƴan Najeriya kan bayar da bayanansu

Duk Labarai
Hukumar Kula da shaidar ɗan ƙasa (NIMC) ta bayyana damuwarta kan yadda wasu ƴan ƙsar ke sayar da bayanansu, ciki har da lambar shaidar ɗan kasa (NIN), domin samun kuɗi. Wannan na zuwa ne bayan sanarwar da hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta EFCC ta fitar cewa wasu mutasa na biyan mutane naira 1500 zuwa 2000 don karɓar bayanansu sannan su sayar da su ga wasu kamfanonin hada-hadar kuɗi a kan naira 5000. A wata sanarwa da shugaban sashen hulɗa da jama’a na hukumar, Dr. Kayode Adegoke ya fitar, sanarwar ta ce ba za ta ɗauki alhakin duk wani bayani da mutum ya bayar da kansa ko ta wani ba, musamman idan hakan ya kasance domin samun kuɗi ko riba. NIMC ta bayyana cewa wannan lamari yana da matuƙar haɗari ga tsaron ƙasa da kuma tsaron rayuwar masu NIN ɗin wanda dalilin hakan ne hukuma...