Tsohon Gwamnan Kano, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya je yiwa 'yan kasuwar Sinja jajen Ibtila'in da ya fada musu.
An ga yanda jama'a da yawa suka taru inda suke nuna soyayya da goyon baya a gareshi.
https://twitter.com/i/status/2019390309113950298
Rahotanni sun bayyana cewa kungiyar lauyoyin Najeriya, NBA sun ce zasu aikawa da hukumar 'yansandan Najeriya da sauran jami'an tsaro korafi dan a biciki tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso kan wani ikirari da yayi.
Kungiyar ta bayyana hakane bayan zaman kwamitin zartarwasta, watau NEC
Sakataren kungiyar ta NBA, Etaba Agbor ne ya bayyana hakan a shafinsa na X.
Maganar da ake zargin Kwankwaso da yi shine, yace a shakerar 2019 ya dauki Abba Kabir Yusuf zuwa ganin alkalan kotun koli ta Najeriya bayan da hukumar zabe me zaman kanta, INEC ta bayyana zaben Kano a matsayin Inconclusive, watau wanda bai kammalu ba.
A karshe dai kotun kolin ta tabbatarwa da Gwanduje a wancan lokacin cewa shine yaci zaben.
Wannan magana ta tayar da hankuka musamman tsakanin Lauyoyin Najeri...
Rahotanni sun bayyana cewa, hukumar zabe me zaman kanta, INEC tawa jam'iyyun siyasa biyu Rijista.
Shugaban INEC din, Joash Amupitan ne ya bayyana haka a wajan wani taro na musamman a Abuja.
Yace jam'iyyun da akawa Rijistar sune, Democratic Leadership Alliance (DLA) da the Nigeria Democratic Congress (NDC).
Yace wasiku 171 ne aka gabatar na neman yiwa sabbin jam'iyyu rijista amma guda 2 ne kadai daga cimi suka tsallake.
An hangi wasu sojojin Najeriya tare da sojojin kasar Amurka da suka zo tayasu aiki suna daukar hotunan Selfie.
Hotunan sun dauki hankula a kafafen sada zumunta.
https://twitter.com/i/status/2019339118749397106
Bayan da tsohon Ministan Sadarwa, Farfesa Isa Ali Pantami ya je ofishin jam'iyyar APC na jihar Gombe ya sabunta rijistarsa a matsayin dan jam'iyyar APC.
A wajan ya bayyana cewa tun shekarar 2001 yake a siyasa amma ba da rigar siyasa ba.
Saidai wani tsohon Bidiyon sa da yake wa'azi akan Munbari wanda rahotanni suka ce an daukeshi ne a shekarar 2008, Pantami yace shi ba dan siyasa bane.
Wannan tsohon Bidiyon da aka zakulo ya kawo muhawara da cece-kuce sosai a kafafen sada zumunta.
https://twitter.com/i/status/2019190444131750239
https://www.tiktok.com/@mohammed_isa_hassan/video/7603075407704755476?_r=1&_t=ZS-93fbWQqLyYD
https://www.tiktok.com/@mohammed_isa_hassan/video/7603075407704755476?_r=1&_t=ZS-93fbWQqLyYD
Babban Malamin Addinin Islama kuma tsohon Ministan Sadarwa, Farfesa, Sheikh Isa Ali Pantami ya bayyana cewa, yana cikin wadanda suka taimakawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya ci zabe.
Yace kuma shine ya yi Addu'a ya shafa a jikin shahadar nasarar zabe da INEC ta baiwa Tinubu.
Hakanan yace, Shugaba Tinubu mukamai 3 ya bashi amma duk yaki karba yace akwai abinda ya saka a gaba.
Malam ya bayyana hakane yayin da ya je ofishin jam'iyyar APC dan sabunta rijistarsa ta jam'iyya.
https://www.tiktok.com/@leadershiphausa/video/7603038564175203605?_r=1&_t=ZS-93f3JTY5Mfo
Sakataren Jam'iyyar APC na jihar Gombe, Ibrahim Musa ya bayyanawa tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Sheikh Isa Ali Pantami cewa, dolene a yanzu ya ajiye malunta tunda ya shiga siyasa.
Yacewa Malam dolene a yanzu ya a buga ganga kuma yayi rawa.
Ya bayyanawa Pantami hakane a yayin da yaje ofishin jam'iyyar ta APC ya kuma sabunta rijistarsa a matsayin dan jam'iyyar.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa, Isa Ali Pantami yayi zagaye a garin Gombe inda ya fito ta saman mota yana dagawa mutane hannu.
An ji ana ta ce masa sai malam.
https://twitter.com/i/status/2019145937101418934
A jiya ne dai Sheikh Pantami ya sabunta Rijistarsa ta jam'iyyar APC.
Bayan zazzafar hirar da Ali Jita yayi da Soja Boy wadda ta dauki hankula.
Ana ta kira ga Ali Jita da cewa, kokarin halatta waka da yake yi yafi hadari fiye da rungumar mata da Soja Boy ke yi a wakokinsa.
Shi dai Soja Boy yace ya yadda waka Haramun ce kuma yana fatan ya daina nan gaba.
Amma Ali Jita na kalubalantarsa akan hakan.
https://www.tiktok.com/@izzalatul.bidia/video/7603111755992157460?_r=1&_t=ZS-93eTrnHOs9B
https://www.tiktok.com/@muhammadsunnahaljosawy/video/7602950799232224520?_r=1&_t=ZS-93eUBDkohSj
Rahotanni sun bayyana cewa, wai Sunan Annabi(Sallallahu alaihi Wasallam) ya bayyana a gajimare bayan binne malam Rigi-Rigi.
Wasu masoyan malaminne suka bayyana hakan inda sukace hakan karamace a wajansa.
Danna nan dan kallon Bidiyon
https://www.tiktok.com/@c.e.o.w.i.z0/video/7602883783808830738?_r=1&_t=ZS-93eT6j8Wqp7
https://www.tiktok.com/@c.e.o.w.i.z0/video/7602883783808830738?_r=1&_t=ZS-93eT6j8Wqp7