Saturday, February 14
Shadow
Kalli Bidiyon abinda akawa wannan matar a kasar Morocco saboda ta goyi bayan kasar Senegal

Kalli Bidiyon abinda akawa wannan matar a kasar Morocco saboda ta goyi bayan kasar Senegal

Duk Labarai
Wannan wata matace data yi ikirarin cewa oganta ya koreta daga wajan aiki saboda ta goyi bayan Senegal a wasan karshe na gasar AFCON da aka buga. Matar dai tana aiki ne ga wani mutum a kasar ta Morocco amma da aka zo wasan karshe na gasar AFCON wanda aka buga tsakanin Morocco da Senegal, matar ta Goyi bayan Senegal wanda sune suka ci kofin. Saidai dalilin haka haushi ya kama oganta ya koreta daga aiki. https://twitter.com/i/status/2013655621204086854
Munin Laifin wanda suka je Katsina Maulidin Shehu yafi na wanda suka yi aikata-aika a Dorayi Kano a wajan Allah>>Inji Dr. Hussain Kano

Munin Laifin wanda suka je Katsina Maulidin Shehu yafi na wanda suka yi aikata-aika a Dorayi Kano a wajan Allah>>Inji Dr. Hussain Kano

Duk Labarai
Malami me da'awa a kafafen sada zumunta, Dr. Hussain Kano ya bayyana cewa, Munin Laifin wanda suka je Maulidi a Katsina yafi na wanda suka yiwa matar aure da 'ya'yanta aika-aika a Dorayi Kano. A cewarsa, masu Maulidi shirka suka aikata su kuma wancan na Kano, Laifi ne suka aikata wanda idan Allah ya ga dama zai iya yafe musu. https://www.tiktok.com/@aminujtown/video/7597466619908017416?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7597466619908017416&source=h5_m&timestamp=1768943907&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_me...
Kalli Bidiyon: Yanda Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II ya fara zuwa aji a jami’ar Northwest University, Kano bayan da suka bashi Admission na karatun Shari’ar Musulunci

Kalli Bidiyon: Yanda Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II ya fara zuwa aji a jami’ar Northwest University, Kano bayan da suka bashi Admission na karatun Shari’ar Musulunci

Duk Labarai
Bidiyon ya bayyana inda aka ga me martaba sarkin Kano, Muhammad Sanusi II ya halarci lecture a ajin jami'ar Northwest University, Kano. https://twitter.com/i/status/2013580851003478041 A baya dai rahotanni sun bayyana cewa, jami'ar ta baiwa Sarki Sanusi Admission na karatun Shari'ar Musulunci data gargajiya. Lamarin dai ya dauki hankula sosai inda ake ta mamaki.
Kalli Bidiyon: ‘Yansanda sun kamasu suka sa min Ankwa, sai na hangi Hular Faston cocinmu, na duka in dauka, ina taba hular sai ankwar dake hannun ta kwance>>Inji Wannan Kiristan

Kalli Bidiyon: ‘Yansanda sun kamasu suka sa min Ankwa, sai na hangi Hular Faston cocinmu, na duka in dauka, ina taba hular sai ankwar dake hannun ta kwance>>Inji Wannan Kiristan

Duk Labarai
Wannan wani Kirista ne da ya bayyana cewa, 'yansanda sun kamashi suka saka masa Ankwa. Yace ya ga hular fastonsa a kasa, ya duka ya dauka, yana taba hular sai ankwar hannunsa ta kwance. https://twitter.com/i/status/2013521780472791349 Lamarin dai ya bayar da mamaki.
Kalli Bidiyon yanda Mijin Matarnan da ‘ya’yanta da aka wa aika-aika a Dorayi ya je fadar Sarkin Kano dan sarkin ya masa ta’aziyya

Kalli Bidiyon yanda Mijin Matarnan da ‘ya’yanta da aka wa aika-aika a Dorayi ya je fadar Sarkin Kano dan sarkin ya masa ta’aziyya

Duk Labarai
Wannan malam Harunane da Akawa matarsa da 'ya'yansa aika-aika a Dorayi dake Kano yayin da ya je fadar Me martaba sarkin Kano, Muhammad Sanusi II dan sarkin ya masa gaisuwa. Da yawa dai sun bayyana mamakin ganin cewa ba sarkin ne ya je gidansa ba, shine ya je gidan sarkin dan sarkin ya masa gaisuwa. Wasu dai sun ce idan su ne ba zasu je ba. https://twitter.com/i/status/2013260465497903599
Allah Sarki: Kalli Bidiyonsa inda ya fashe da kuka bayan da ya dauki kudin da ya dade yana tarawa ya buga càcà cewa Manchester City zata ci Manchester United

Allah Sarki: Kalli Bidiyonsa inda ya fashe da kuka bayan da ya dauki kudin da ya dade yana tarawa ya buga càcà cewa Manchester City zata ci Manchester United

Duk Labarai
Wannan wani dan cacar Bet Naija ne da ya buga caca cewa Manchester City zata ci Manchester United saidai kuma hakan bata faru ba ya tafka Asara. Manchester United ce ta yi nasara a wasan. An ganshi yana ta kuka bayan da aka tashi wasan. https://twitter.com/i/status/2013194442090352728
Kalli Bidiyon: Wani dan APC ya bugi kirjin cewa babu wanda zai iya kayar da Tinubu zabe a 2027

Kalli Bidiyon: Wani dan APC ya bugi kirjin cewa babu wanda zai iya kayar da Tinubu zabe a 2027

Duk Labarai
Wannan wani dan APC ne da ya dauki hankula bayan ikirarin da yayi cewa, babu wanda zai iya kayar da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a zaben 2027. Ya bayyana cewa an ware makudan kudade inda kowane me zabe za'a bashi Naira dubu shirin da ya zabi Tinubu. Yace Tinubu na da Gwamnoni 31 a karkashinsa dan haka a yanzu dai babu wanda zai iya kayar dashi zabe. https://twitter.com/i/status/2013287914369642732