Thursday, December 18
Shadow
Da Duminsa: Gwamnati ta kayyade shekaru 16 a matsayin mafi karanci na shiga Jami’a

Da Duminsa: Gwamnati ta kayyade shekaru 16 a matsayin mafi karanci na shiga Jami’a

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Gwamnatin tarayya tace shekaru 16 ne mafi karanci na shiga jami'a. Hakan ya fito ne daga bakin Ministan Ilimi, Tunji Alausa. Ya bayyana hakanne a Abuja wajan taron karawa juna sani na hukumar JAMB. A shekarar 2024 dai, Tsohon Ministan Ilimin, Tahir Muhammad ya saka shekaru 18 a matsayin shekaru mafi karanci na shiga jami'ar. Saidai bayan nada Tunji Alausa, ya canja zuwa shekaru 16.
Da Duminsa: Gwamnati ta fitar da jihohi 20 da za’a yi ambaliyar ruwa inda tace mutane su shirya, idan zai yiyu su canja wajan zama

Da Duminsa: Gwamnati ta fitar da jihohi 20 da za’a yi ambaliyar ruwa inda tace mutane su shirya, idan zai yiyu su canja wajan zama

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Hukumar kula da sararin samaniya da yanayi ta kasa, The Nigerian Meteorological Agency ta yi gargadin cewa, Jihohi 20 na Najeriya na fuskantar Ambaliyar ruwa. Saidai hakan na zuwane bayan da ake sukar gwamnatocin jihohi saboda rashin sanin ya suka yi da kudin shirin ambaliyar ruwa Har Naira Biliyan 620 da aka basu. Rahoton yace duk da wadanan kudade jihohi da yawa basu shiryawa zuwan ambaliyar ruwan ba. Jihohin da ambaliyar ruwan zata fi kamari sune Sokoto, Kaduna, Zamfara, Yo...
Ji yanda aka kama wani na kusa sa Tinubu da safarar Qaya

Ji yanda aka kama wani na kusa sa Tinubu da safarar Qaya

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, an kama dan uwa a wajan Ayiri Emami wanda abokin shugaban kasa Bola Tinubu ne me suna Ajetsibo Emami sa safarar kwaya. Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi, NDLEA ce ta kamashi ta bakin kakakinta, Femi Babafemi inda tace an kamashi ne a Ikeja, Jihar Legas ranar 28 ga watan Yuni. Sanarwar tace, Kasurgumin me safarar Miyagun kwayoyi ne kuma an kamashine da wasu mutane 3 dake aiki dashi. Yace an kwacw muggan kwayoyi a hannunshi.
Kalli Bidiyon motar da tsohon shugaban kasa, Marigayi Janar Sani Abacha ya rika amfani da ita

Kalli Bidiyon motar da tsohon shugaban kasa, Marigayi Janar Sani Abacha ya rika amfani da ita

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wannan Bidiyon motar da tsohon shugaban kasa, Marigayi, Janar Sai Abacha ya rika amfani da ita kenan. Motar dai kirar Mercedes-Benz S-Class ce kuma rahotanni sun ce an sayar da ita bayan rasuwarsa. Shekaru 27 kenan da rasuwar tsohon shugban kasar. Motar dai musamman aka yi ta dan Tsohon shugaban kasar, Janar Sani Abacha. https://www.youtube.com/watch?v=Nvn97eBTLQk?si=AqJzXyYcNRM9PGWP Kalli Bidiyon anan
Bani ba ku, bazan koma jam’iyyarku ta ADC ba>>Gwamnan Zamfara ya gayawa Su Atiku

Bani ba ku, bazan koma jam’iyyarku ta ADC ba>>Gwamnan Zamfara ya gayawa Su Atiku

Duk Labarai
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya nesanta kansa da maganar komawa jam'iyyar gamayyar 'yan Adawa na ADC. Shugaban jam'iyyar ADC na jihar Zamfara, Kabiru Garba ne yayi kira ga gwamnan da ya koma jam'iyyar ta ADC amma Gwamnan yace sam ba zai koma ba. Kabiru Garba a ranar Juma'a ne ya yin ganawa da manema labarai yacewa Gwamna Dauda Lawal Dare idan yana son sake cin zabe a shekarar 2027, to ya bar jam'iyyar PDP zuwa ADC. Gwamnan ta bakin me magana da yawunsa, Mustafa Kaura ya bayyana cewa, babu abinda jam'iyyar ke dashi da zata amfanar dashi. Dan haka zai ci gaba da zama a jam'iyyar sa ta PDP da kuma tabbatar da ci gabanta.
Kalli Bidiyon yanda matar Gfresh ke cewa, Zama da gara Asara ne, bayan fadansu akan Sadiya Haruna

Kalli Bidiyon yanda matar Gfresh ke cewa, Zama da gara Asara ne, bayan fadansu akan Sadiya Haruna

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} An ga Bidiyon matar G-Fresh Al'amin 'Yar Yola tana wakar cewa, zama da gara Sara ne. Hakan ya biyo bayan wallafa Bidiyon Sadiya Haruna da GFresh yayi inda aka ganshi yana bata ruwan sha a baki. Lamarin ya jawo cece-kuce tsakaninsu inda aka ga Gfresh na cewa, zai ci mutuncin wasu mata dake zuga matarsa https://www.tiktok.com/@maryamayola/video/7512112276975979832?_t=ZM-8xqlOVqTRqA&_r=1 Da yawa dai sun ce Gfresh bai kyauta ba inda wasu kuma ke cewa itama matar bata kyau...
Ni matsala ta dake shine naga kina sayar da maganin mikewar Nonuwa, amma da na kalli Bidiyonki babu kaya a jikinki, naga ke nonuwanki ba a mike suke ba, to kinga Maganin karya kike sayarwa kenan>>VDM ya mayarwa da Babiana martani bayan da tace ya taimaketa

Ni matsala ta dake shine naga kina sayar da maganin mikewar Nonuwa, amma da na kalli Bidiyonki babu kaya a jikinki, naga ke nonuwanki ba a mike suke ba, to kinga Maganin karya kike sayarwa kenan>>VDM ya mayarwa da Babiana martani bayan da tace ya taimaketa

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} A yayin da Babiana ta nemi taimakon shahararren dan fafutuka na kudu, VDM kan yada Bidiyon tsiraicinta da ake, shi kuma ba ma inda hankalinsa ya je kenan ba. VDM yace Babiana na sayar da magunguna da basu da rijistar NAFDAC. Sannan tace tana sayar da maganin rage girman ciki amma da ya ga Bidiyon ta tsirara, ya ga tana da katon ciki, hakanan da ya kalli Bidiyon, ya ga nonuwanta duk sun kwanta amma tace tana sayar da maganin mikewarsu. Yace to anan ma maganin karya ne take saya...
Najeriya ta haramta yin gwajin makamin kare dangi(Nokiliya)

Najeriya ta haramta yin gwajin makamin kare dangi(Nokiliya)

Duk Labarai
Mataimakin Shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayyana cewa, Najeriya na nan rike da alkawarin Haramta gwajin makamin kare dangi. Yace abinda ke gaban Africa a yanzu shine magance matsalar talauci canjin Yanayi, ba maganar mallakar makamin kare dangi ba. Shugaban ya bayyana hakane yayin ganawa da shugaban kungiyar hana gwajin makamashi ta Duniya, Dr Robert Floyd. Dr Robert Floyd da tawagarsa sun gana da Kashim Shettima ne a ofishinsa dake Abuja.
Wasu ‘yan ADC sun maka su Atiku a kotu suna kalubalantar shugabancin jam’iyyar da aka baiwa David Mark

Wasu ‘yan ADC sun maka su Atiku a kotu suna kalubalantar shugabancin jam’iyyar da aka baiwa David Mark

Duk Labarai
Wasu 'yan jam'iyyar ADC sun maka sabbin Shuwagabannin jam'iyyar da aka nada na kwanannan a kotu inda suke neman kotun data bayyana ko shugabancin nasu ya halasta a doka? Wadanda suka kai karan su 4 ne da suka hada da Adeyemi Emmanuel, Ayodeji Victor Tolu, da Haruna Ismaila. Sun nemi kotun ta kuma hana hukumar zabe me zaman kanta INEC ta amince da sabbin shuwagabannin na riko. David Mark ne aka baiwa shugaban jam'iyyar na riko sai kuma Rauf Aregbesola aka bashi sakataren jam'iyyar na riko.