Shuwagabannin Najeriya ne suka samar da matsalar tsaron da ake fama ita kuma duk randa suka ga dama sune zasu magance ta>>Inji Sheikh Zakzaky
Malamin Shi'a, Sheikh Ibrahim Zakzaky ya bayyana cewa, Gwamnati ce ta kawo matsalar tsaro Najeriya kuma itace zata magance matsalar idan ta ga dana.
Ya bayyana hakane yayin wata Hira da 'yan Jarida suka yi dashi.
Yace ta yaya fulani dake daji suna kiwon dabbobi suka samu Bindigu da motocin sulke irin na soji?
https://twitter.com/dammiedammie35/status/1998798879412859303?t=MZbwGkuoUg1pK7TjG4C8FA&s=19








