Friday, December 5
Shadow
Kalli Bidiyon: Malamin Addinin Islama Inyamuri ya bayyana cewa ba za iya Qìrgà sau nawa ‘yan Qabilarsa Inyamurai suka Jèfèshì da duwatsu ba saboda yana jawo hankalinsu zuwa a Musulunci

Kalli Bidiyon: Malamin Addinin Islama Inyamuri ya bayyana cewa ba za iya Qìrgà sau nawa ‘yan Qabilarsa Inyamurai suka Jèfèshì da duwatsu ba saboda yana jawo hankalinsu zuwa a Musulunci

Duk Labarai
Malamin Addinin Islama Inyamuri me suna Sheikh mohammed Chukwuemeka ya bayyana cewa ba zai iya Qirga sau nawa aka jefeshi ba dan yana jawo hankalin Inyamurai 'yan wansa su Musulunta. Yace amma hakan bata sa ya daina wa'azin ba kuma ba zai daina ba Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a BBC. https://twitter.com/7signxx/status/1996439541524451640?t=CB1zsBwOcHDGIi_VG21Gig&s=19
Da Duminsa: Kalli Yanda Janar Christopher Musa ya sha rantsuwar fara aiki a matsayin ministan tsaro

Da Duminsa: Kalli Yanda Janar Christopher Musa ya sha rantsuwar fara aiki a matsayin ministan tsaro

Duk Labarai
Janar Christopher Musa ya sha rantsuwar fara aiki a matsayin ministan tsaro. Me magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga ne ya bayyana hakan. https://twitter.com/aonanuga1956/status/1996593270890107074?t=EeK9ZKw9jPgcNnNUi0HoVQ&s=19 Hakan na zuwane kwana daya bayan da majalisar dattijai ta amince dashi a matsayin Ministan tsaron bayan shugaba Tinubu ya aike mata da sunansa.
Kalli Bidiyon yanda wasu gungun Giwaye suka bayyana a Jihar Borno suna cinye amfanin gona

Kalli Bidiyon yanda wasu gungun Giwaye suka bayyana a Jihar Borno suna cinye amfanin gona

Duk Labarai
Giwaye sun bayyana a garin Kala Balge na jihar Borno inda suke cinye amfanin gona da yiwa dabbobin kiwo Barazana. Mawallafin harkar tsaro, Zagazola Makama ne ya bayyana hakan inda yace gwamnati ya kamata ta dauki mataki dan kawar wa mutane wannan barzanar. https://twitter.com/ZagazOlaMakama/status/1996574628915864020?t=pqzcAbzefL8m2QrlFXegWA&s=19
Kalli Bidiyo: Dan Fulani na Shan Yabo saboda jinjinawa shugaba Tinubu yayi kan zabo Janar Christopher Musa ya bashi ministan Tsaro

Kalli Bidiyo: Dan Fulani na Shan Yabo saboda jinjinawa shugaba Tinubu yayi kan zabo Janar Christopher Musa ya bashi ministan Tsaro

Duk Labarai
Dan filani daga jihar Zamfara yana ta shan yabo bayan da ya bayyana farin ciki da jinjina ga shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da ya dauko janar Christopher Musa ya bashi mukamin Ministan tsaro. An fulanin yace da Muhammad Badaru ya ajiye mukamin ministan tsaro yayi tunanin an ya za'a samu kamarshi kuwa? Yace amma da ya ga an dauko Janar Christopher Musa kuma sai ya ji dadi dan yasan ya cancanta. https://www.tiktok.com/@isiyaku.majo1/video/7579294139284507922?_t=ZS-91wWUs9lsp7&_r=1
Kalli Bidiyon: Idan kana da dan uwa a aikin soja ka sakashi a Addu’a, abinda muke fuskanta yayi Mùnìy, ko bacci bamu iyayi da dare saboda Fàrgàbà>>Wannan Sojan ya koka

Kalli Bidiyon: Idan kana da dan uwa a aikin soja ka sakashi a Addu’a, abinda muke fuskanta yayi Mùnìy, ko bacci bamu iyayi da dare saboda Fàrgàbà>>Wannan Sojan ya koka

Duk Labarai
Sojan Najeriya ya koka da cewa, kalubalen da suke fuskanta a yanzu yafi na ko yaushe, yace basa iya bacci da dare saboda fargaba. Ya bayyana cewa yana kira ga 'yan Najeriya, duk wanda yasan yana da dan uwa a aikin Soja ya rika masa addu'a dan lamarin da suke fuskanta ya Kazanta. https://www.tiktok.com/@officialhumblesoldier/video/7579186943087512852?_t=ZS-91wVOkcBodF&_r=1
Kalli Bidiyon: Matashi ya zargi Sanata Ned Nwoko da biyansu kudi su Shyèkyè matarsa da suka rabu

Kalli Bidiyon: Matashi ya zargi Sanata Ned Nwoko da biyansu kudi su Shyèkyè matarsa da suka rabu

Duk Labarai
Matashi ya zargi sanata Ned Nwoko da biyansu kudi su Kàshè tsohuwar matarsa, Regina Daniels. Matashin yayi zargin cewa, Sanata Ned Nwoko ya biyasu Naira Miliyan 5 dan su Kàshè matar tasa. Saidai yace shi ya kasa aikata hakan shine ya fito Duniya yake tonawa sanatan Asiri. https://twitter.com/9jahouseofgist/status/1996467614034604412?t=Mn5fVYc8URtnKnApNPbcdA&s=19
Trump ya saka mu gaba >>Akpabio ya koka a lokacin tantance Janar Christopher Musa

Trump ya saka mu gaba >>Akpabio ya koka a lokacin tantance Janar Christopher Musa

Duk Labarai
Kakakin majalisar Dattijai, Godswill Akpabio ya koka da cewa, Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya matsa musu. Ya bayyana hakane yayin tantance Janar Christopher Musa a matsayin sabon Ministan tsaron Najeriya. Ya fadi cewa ya kamata a tambayi Janar Christopher Musa wane irin martani zai baiwa Shugaban Amurkar. Akpabio ya bayyana hakane yayin da aka bukaci cewa a kyale janar Christopher Musa ya wuce ba tare da an masa tambayoyi ba.
Kalli Bidiyon: Namiji Bashi da Amfani, bana bukatar Namiji a Rayuwata>>Inji Wanna Matashiyar

Kalli Bidiyon: Namiji Bashi da Amfani, bana bukatar Namiji a Rayuwata>>Inji Wanna Matashiyar

Duk Labarai
Wata Matashiya ta jawo cece-kuce a kafafen sada zumunta bayan da ta bayyana cewa, Namiji bashi da Amfani sannan bata bukatar Namiji a rayuwarta. Tace yawanci maza ana bukatarsu ne saboda kudi ko kuma dan dan jima'i tace amma yanzu mata ma na neman kudi. A baya dai ta sha suka saboda yawan nuna rashin yadda da ayyukan Addini. https://twitter.com/dammiedammie35/status/1996145743820660859?t=be6z8iWNZ8-i-DOMSE3LyQ&s=19