Tuesday, December 23
Shadow
Ya Bude Shagon Siyar Da Yajin Daddawa Bayan Ya Kammala Digiri A Jami’ar Bayero

Ya Bude Shagon Siyar Da Yajin Daddawa Bayan Ya Kammala Digiri A Jami’ar Bayero

Duk Labarai
Ya Bude Shagon Siyar Da Yajin Daddawa Bayan Ya Kammala Digiri A Jami'ar Bayero. Bayan kammala karatunsa na digiri daga jami'ar Bayero ta Kano bai tsaya jiran aiki ba ya buɗe shagon siyar da yajin daddawa a zamanance. Yanzu haka ya dauki ma'aikata a kasansa. Inda shagon nasa yake akan titin gidan zoo dake Kano. Ya kamata matasa su yi koyi da shi. Daga Dr.Yak'S
Sanata Kwankwaso Ya Kaiwa Sani Danja Ziyarar Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifiyarsa

Sanata Kwankwaso Ya Kaiwa Sani Danja Ziyarar Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifiyarsa

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Sanata Kwankwaso Ya Kaiwa Sani Danja Ziyarar Ta'aziyyar Rasuwar Mahaifiyarsa.
Duk jam’iyyar da zaku koma ku koma, amma fa mulki ba zai taba komawa Arewa a 2027 ba>>Bode George ya gayawa su Atiku

Duk jam’iyyar da zaku koma ku koma, amma fa mulki ba zai taba komawa Arewa a 2027 ba>>Bode George ya gayawa su Atiku

Duk Labarai
Tsohon shugaban jam'iyyar PDP, Bode George ya bayyana cewa mulki ba zai koma Arewa ba a shekarar 2027 ba sai shekarar 2031. Ya bayyana hakane a matsayin martani ga komawar su Atiku jam'iyyar ADC. Yace duk jam'iyyar da zasu koma su koma amma mulki ba zai koma Arewa ba. Bode George ya bayyana irin abinda Atiku yake yi da cewa ba na mutane wayayyu bane. Bode George yace idan mutum gidansa ya lalace ba gyarawa ya kamata yayi ba? Yace fitar su Atiku ta nuna kawai lokacin nasara da jin dadi suke so amma ba zasu iya daurewa lokacin wahala ba. Yace amma dai ko menene suka yi, masu zabene dai zasu yanke shawarar wanda suke son zaba.
Da Duminsa: Tsohon Ministan Ministan shari’a, Abubakar Malami ya bar jam’iyyar APC zuwa ADC

Da Duminsa: Tsohon Ministan Ministan shari’a, Abubakar Malami ya bar jam’iyyar APC zuwa ADC

Duk Labarai
Abubakar Malami, wanda ya yi Ministan Shari'a a mulkin Buhari, ya baiyana dacewar tasa ne a wata sanarwa da ya sanyawa hannu ya kuma wallafa a shafinsa na facebook. Ya ce gwamnatin APC ta gaza wajen magance matsalolin talauci da tsaro a karkashin gwamnatin Tinubu, inda ya ce gwamnatin ta fi maida hankali kan harkokin siyasa maimakon magance matsalolin ƙasa.