Friday, December 5
Shadow
Fitsararriyar Mawakiyar Amurka, Nicki Minaj ta tabbatar da cewa lallai ana Mhuzghunawa Kiristoci a Najeriya kuma zata je majalisar Dinkin Duniya dan ta nuna irin cin kashin da akewa Kiristoci a Najeriyar ita da wakilin Amurka a majalisar

Fitsararriyar Mawakiyar Amurka, Nicki Minaj ta tabbatar da cewa lallai ana Mhuzghunawa Kiristoci a Najeriya kuma zata je majalisar Dinkin Duniya dan ta nuna irin cin kashin da akewa Kiristoci a Najeriyar ita da wakilin Amurka a majalisar

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Fitsararriyar mawakiyar kasar Amurka, Nicki Minaj ta amince zata je majalisar Dinkin Duniya dan bayyana Irin Khisan Khiyashi da akewa kiristoci a Najeriya. Nicki Minaj zata yi hakan ne bisa goyon bayan wakilin Amurka a majalisar, Mike Waltz. Tun a baya dai Nicki Minaj ta bayyana goyon bayan ta ga shugaban Amurka, Donald Trump da yace zai kaso hari Najeriya dan maganin masu Mhuzghunawa Kiristoci. Hakan ya jawo mata yabo da kuma suka daga Amurkawa da yawa.
Kalli Bidiyon yanda ta kaya tsakanin Sojan Ruwa, AM. Yerima da ‘yansanda da suka tareshi a Abuja

Kalli Bidiyon yanda ta kaya tsakanin Sojan Ruwa, AM. Yerima da ‘yansanda da suka tareshi a Abuja

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Bidiyon yanda ta kaya tsakanin Sojan ruwa, AM. Yerima da 'yansanda ya jawo cece-kuce a kafafen sadarwa. An ganshi 'yansandan sun tareshi yana cikin mota me bakin gilashi(Tinted) inda suka bukaci ya bayyana kanshi amma basu samu fahimtar jina ba. Rahoton yace saida aka tsare 'yan uwansa sojoji suka je wajan sannan aka barshi ya tafi. https://twitter.com/NigAffairs/status/1990378999789551680?t=JaqZWrZnnvdN0NKHW47Mig&s=19
Kalli Bidiyon: Matashi dan Najeriya ya jawo cece-kuce saboda kwace duk wata kyauta da ya baiwa budurwarsa bayan sa suka rabu

Kalli Bidiyon: Matashi dan Najeriya ya jawo cece-kuce saboda kwace duk wata kyauta da ya baiwa budurwarsa bayan sa suka rabu

Duk Labarai
Wani matashi dan Najeriya ya jawo cece-kuce sosai a kafafen sada zumunta saboda kwace duk wata kyauta da ya taba yiwa Budurwarsa bayan rabuwarsu. Lamarin ya jawo cece-kuce a kafafen sada zumunta inda wasu suka goyi bayanshi wasu kuma suka ce be kyauta ba. https://twitter.com/Teeniiola/status/1989919852396515722?t=HlW6fTe5oIsYdg2muXoXww&s=19 Saidai a martaninsa yace Allah ma ya fitar da Annabi Adamu da Hauwa daga Aljannah bayan da suka saba masa. https://twitter.com/Aynoniii/status/1989974774970552615?t=tKhdAQsj8v3AEbVIOknCtQ&s=19
Kalli Bidiyo: ‘Yan Arewa na kowa da irin Chiyn Zharafin da Inyamurai kewa Hausawa a jihohinsu

Kalli Bidiyo: ‘Yan Arewa na kowa da irin Chiyn Zharafin da Inyamurai kewa Hausawa a jihohinsu

Duk Labarai
'Yan Arewa sun fara kokawa da irin Chiyn Zarafin da Inyamurai kewa Hausawa a jihohinsu. A Bidiyon da ke yawo a kafafen sada zumunta, an ga yanda wasu Inyamurai ke wulakanta 'yan Arewa dake kananan sana'o'i a kudancin Najeriya. Da yawa sun rika Allah wadai da hakan inda wasu ke kiran da cewa ya kamata a dauki matakin ramuwa akan Inyamuran. https://twitter.com/_hafsat_paki/status/1990191542938866146?t=9GXwHjw0yQdzgZd95GaHEw&s=19 https://twitter.com/NoNonsensezone/status/1990100221238313388?t=jpklRtPvgDfjpwMl6iLj0g&s=19
Kalli Bidiyon: Mamakon Taron Kiristoci wajan taron addu’arsu a coci ya dauki hankula sosai inda musulmai ke jawo hankalin kasar Amurka da cewa to kunga fa wadanda ake muku karyar ana Mhuzghunawa

Kalli Bidiyon: Mamakon Taron Kiristoci wajan taron addu’arsu a coci ya dauki hankula sosai inda musulmai ke jawo hankalin kasar Amurka da cewa to kunga fa wadanda ake muku karyar ana Mhuzghunawa

Duk Labarai
Yawan mutanen da suka taru a wajan Addu'ar Kiristoci ta cocin Dunamis dake Jihar Borno ya dauki hankula sosai inda musulmai suka rika cewa toh wadannan ne ake cewa anawa Khisan Khiyashi ko takurawa da hanasu addininsu? Ganin hotunan ya jawo cece-kuce sosai a kafafen sadarwa inda wasu kiristocib kuma suka rika mamakin ganin yawan Kiristocin da suka taru a jihar Borno. Wasu cewa suke basu yadda da kirgen da aka yi na cewa Musulmai sun fi Kiristoci yawa ba a Najeriya. https://twitter.com/dunamiswrldwide/status/1900795126013743615?t=oEk5Fqln4YAPhgWN8ke6oQ&s=19 https://twitter.com/jeffphilips1/status/1990295698496270362?t=91GtRbtgjuF7gLwsRb9hqw&s=19
Abubakar Malami ya Tabbatar da zai tsaya takarar Gwamnan jihar Kebbi

Abubakar Malami ya Tabbatar da zai tsaya takarar Gwamnan jihar Kebbi

Duk Labarai
Tsohon babban lauyan Gwamnati, Abubakar Malami ya tabbatar da zai tsaya takarar neman Gwamnan jihar Kebbi. Ya bayyana hakane a wata da DCL hausa suka yi dashi. Ya kua tabbatar da tara makudan kudade na ban mamaki dan yin wannan takara, inda da aka tambayeshi game da kudin ban mamaki da ya tara wadanda ba'a taba ganin irinsu ba, bai karyata ba, inda ya tabbatar da cewa, Allah ne kadai yake aiki babu kayan aiki. https://twitter.com/Imranmuhdz/status/1990339639992070425?t=cSmaY7DF8RPQXDwFEGGX6w&s=19
Ba nasarar Allah da Annabi kasar Congo ta yi akan mu ba, Sihiri suka mana>>Inji Kocin Najeriya, Éric Chelle bayan Kasar Congo lallasa Najeriya da ci 4-3 wanda hakan ya hana Najeriya kaiwa ga buga gasar cin kofin Duniya ta 2026

Ba nasarar Allah da Annabi kasar Congo ta yi akan mu ba, Sihiri suka mana>>Inji Kocin Najeriya, Éric Chelle bayan Kasar Congo lallasa Najeriya da ci 4-3 wanda hakan ya hana Najeriya kaiwa ga buga gasar cin kofin Duniya ta 2026

Duk Labarai
A jiyane kasar Congo ta doke Najeriya da ci 4-3 a bugun daga kai sai me tsaron gida(Penalty) bayan wasan su ya kare da 1-1. Hakan ya hana Najeriya zuwa gasar cin kofin kwallon Duniya da za'a yi a shekarar 2026. Bayan kammala wasan, Kocin Najeriya, Éric Chelle yace kasar Congo sun rika yin sihiri ne da ruwa. https://twitter.com/lnstantFoot/status/1990220794530545981?t=OJXacSKUWLMkdtTO663wyA&s=19
Hukumar ‘yansandan Najeriya tace karyane ba’a yi yunkurin shyekye Sojan Ruwa AM. Yerima ba

Hukumar ‘yansandan Najeriya tace karyane ba’a yi yunkurin shyekye Sojan Ruwa AM. Yerima ba

Duk Labarai
Rahotanni daga babban birnin tarayya Abuja na cewa, Hukumar 'yansandan birnin ta musanta yunkurin kisa da aka ce an yi akan sojan Ruwa, AM. Yerima a daren jiya Lahadi. Hukumar 'yansandan ta bakin me magana da yawunta, Josephine Ade tace hankalin hukumar 'yansandan ya kai kan rahoton cewa an nemi rayuwar AM. Yerima. Tace wannan ba gaskiya bane, jita-jita ne kawai kuma tace a yi watsi da rahoton. Rahoton dai yace AM. Yerima na tukine a mota me gilashi me duhu(Tinted) inda har 'yansanda suka tareshi da neman ya bayyana hakansa, inda yayi, bayan nan ne sai wasu suka rika binsa a baya. Rahoton dai yace ya samu ya tsere.
An Kama Faston nan saboda Zakkewa Wata matashiya da taje wajansa ya mata addu’ar tsarkakewa

An Kama Faston nan saboda Zakkewa Wata matashiya da taje wajansa ya mata addu’ar tsarkakewa

Duk Labarai
Wannan wani fasto ne dan kimanin shekaru 35 me suna Goitsekgosi Mojadigo da kasar Botswana wanda aka yankewa hukuncin daurin shekaru 20 a gidan yari An yanke masa hukuncin ne bayan samunsa da laifin yiwa wata matashiya me shekaru 23 fyade. Matashiyar dai ta he wajansa ne neman ya mata addu'ar samun aiki inda shi kuma yace sai an tsarkake ta tukuna. An kuma zargi Faston da zakewa mata masu kananan shekaru da dama a cocin nasa. https://twitter.com/SIKAOFFICIAL1/status/1989355241091817552?t=WeXR2qzkS6Nonf7v1MKs2A&s=19
DA ƊUMI-ƊUMI: An Yi Yunƙurin Hallãķa Laftanar Yerima Yau A Abuja

DA ƊUMI-ƊUMI: An Yi Yunƙurin Hallãķa Laftanar Yerima Yau A Abuja

Duk Labarai
Wasu majiyoyi masu tushe sun tabbatar da cewa wasu mutane da ba a san ko su waye ba, sanye da baƙaƙen kaya, cikin motocin Hilux da ba su da lamba sun bi sawun Yerima daga tashar mai ta NIPCO da ke kusa da Line Expressway zuwa Gado Nasco Way, a Abuja. Sai dai, Yerima ya lura da yadda ake bin sa, sai ya yi dabara ya tsere wanda hakan ya ba shi damar gujewa waɗanda ake zargi da yunƙurin hallaka shin. Lamarin ya faru da misalin ƙarfe 6:30 na Yammacin yau, Lahadi, in ji majiyar, kamar yadda Dokin Ƙarfe TV ta ruwaito. Laftanar A.M. Yerima dai Matashin jami’in Rundunar Sojan Ruwa ne ta Najeriya, wanda a kwanan nan ya yi taƙaddama da Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike a kan wani fili da ake cece-kuce a unguwar Gaduwa, Abuja, lamarin da ya ɗauki hankulan ƴan Najeriya.