Ya kamata ka mayar da hankali wajan yaki da talauci>>Gwamnonin APC suka gayawa shugaba Tinubu
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Gwamnonin jam'iyyar APC sun baiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu shawarar mayar da hankali wajan yaki da Talauci.
Sun bayyana hakane a wata sanarwa da suka fitar ta bayan taron da suka yi a garin Benin City na jihar Edo.
Shugaban kungiyar gwamnonin ta APC, gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma ne ya bayyana hakan a jawabin da ya karanto.
Gwamnonin sun goyi bayan tayar da komadar tattalin arziki da gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ke yi bisa hadin gwiwarsu.
Gwamnonin ...








