Wednesday, January 14
Shadow
Da Duminsa: Kalli Bidiyon yanda motar Naziru Sarkin Waka(G-Wagon) ta samu matsala

Da Duminsa: Kalli Bidiyon yanda motar Naziru Sarkin Waka(G-Wagon) ta samu matsala

Duk Labarai
Motar Naziru Sarkin Waka, G-Wagon ta samu matsala a jihar Yobe. An ga Naziru saidai wata motar aka kawo ta daukeshi ya bar motar a wajan. An ga Bidiyon motar ana ta kokarin gyarata, taki gyaruwa. https://www.tiktok.com/@realmaikudi2/video/7585934509036588308?_t=ZS-92QdCIgvWIT&_r=1 https://www.tiktok.com/@realmaikudi2/video/7585930363789151509?_t=ZS-92Qen8QZvtI&_r=1
Kalli Bidiyon: Ya halatta ka auri kanwar matar Babanka da diyar matar babanka>>Inji Malam Aminu Ibrahim Daurawa

Kalli Bidiyon: Ya halatta ka auri kanwar matar Babanka da diyar matar babanka>>Inji Malam Aminu Ibrahim Daurawa

Duk Labarai
Malam Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana cewa, ya hakatta mutum ya auri kanwar matar babansa da kuma diyar matar babansa. Malam Ya bayyana hakane a matsayin amsa ga wata Tambaya da wani ya masa. Saidai lamarin ya dauki hankula sosai. Inda ake ta Muhawara. https://www.tiktok.com/@bin.sabiou/video/7586043318493007126?_t=ZS-92QZR793j1t&_r=1
Kalli Bidiyon: Laila Othman ta sha Alwashin saka ‘yarguda ta Maiwushirya makaranta

Kalli Bidiyon: Laila Othman ta sha Alwashin saka ‘yarguda ta Maiwushirya makaranta

Duk Labarai
'Yar kasuwa, Laila Uthman tace zata saka 'yarguda dake Tiktok tare da Maiwushirya a makaranta. Ta bayyana hakane a wajan wani biki data hadu da su biyun. An tambayi 'yarguda ko tana son komawa Makarantar? Ta amsa da cewa Eh. https://www.tiktok.com/@maiwushiryabackup/video/7586469837023776021?_t=ZS-92QXoQW8Ecb&_r=1 Saidai Sujadar Godiya da 'Yarguda da Maiwushirya suka yi bayan hakan ta jawo cece-kuce. Sujadar dai ta godiya ga Allah ce amma da yawa sun fassarata da wani abu daban. https://www.tiktok.com/@maiwushiryabackup/video/7586469645465554197?_t=ZS-92QYnMU1weH&_r=1
Kalli Bidiyon: Yanda shugaba Tinubu da matarsa, Remi Tinubu suka cashe a wajan Bikin Eyo Festival

Kalli Bidiyon: Yanda shugaba Tinubu da matarsa, Remi Tinubu suka cashe a wajan Bikin Eyo Festival

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da matarsa, Remi Tinubu sun cashe a wajan Bikin Eyo Festival. An ga Tinubu da matar tasa sun je wajan masu ganga suna taka rawa. Shugaba Tinubu yana Legas inda a canne zai yi hutun Kirsimeti. Ya kuma yi kiran da a yi bikin ba tare da tashin hankali ba. https://twitter.com/NigAffairs/status/2002851952162664763?t=vNnsFZS832hCK4MEgesG7A&s=19
Kalli Bidiyon: Lokacin Muna Yara idan Kirsimeti tazo, gida-gida muke bi muna neman inda aka fi bayar da shinkafa da nama me yawa>>Inji Gwamnan Kaduna, Uba Sani

Kalli Bidiyon: Lokacin Muna Yara idan Kirsimeti tazo, gida-gida muke bi muna neman inda aka fi bayar da shinkafa da nama me yawa>>Inji Gwamnan Kaduna, Uba Sani

Duk Labarai
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya bayyana cewa, Lokacin suna yara, idan Bikin Kirsimeti yazo, Gida-Gida suke bi suna neman inda ake raba shinkafa da nama da yawa. Yace kuma suna fatan irin wancan lokacin ya dawo. Ya bayyana hakane a yayin wani taro da aka hada malaman Musulunci dana Kiristoci a jihar Kaduna. https://twitter.com/Imranmuhdz/status/2002776939317154161?t=sDwWXRhVRE3tM3_9N5hYwQ&s=19
A yi rawa me tsafta sannan kada a Sha Gyìyà>>Shugaba Tinubu ya gayawa Kiristoci masu Bikin Kirsimeti

A yi rawa me tsafta sannan kada a Sha Gyìyà>>Shugaba Tinubu ya gayawa Kiristoci masu Bikin Kirsimeti

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bukaci 'yan Najeriya Kiristoci da su yi bikin Kirsimeti me tsafta. Sannan yayi kira a garesu da kada su sha giya sannan a yi rawa me tsafta. Sannan yace kada a tsokani fada. Shugaban ya bayyana hakane a Legas inda yake hutun Kirsimeti. https://twitter.com/NigeriaStories/status/2002867226463084805?t=OQ9h_u8_HVZMjBTimdQllg&s=19
Da Duminsa: FIFA tace ta karbi Korafin Najeriya akan Dr. Congo kuma tana bincike akai

Da Duminsa: FIFA tace ta karbi Korafin Najeriya akan Dr. Congo kuma tana bincike akai

Duk Labarai
Rahotanni da muke samu a yanzu haka na cewa, Hukumar kwallon kafa ta Duniya, FIFA ta karbi korafin Najeriya akan Dr. Congo kuma tace tana bincike akan lamarin. Najeriya ta shigar da korafin cewa, kasar Dr. Congo ta yi amfani da 'yan wasa masu kasashe biyu a wasan da suka buga da Najeriya wanda hakan ya sabawa dokar kasar. Idan Najeriya ta yi nasara a wannan Shari'ar, akwai yiyuwar zata buga gasar cin kofin Duniya na shekarar 2026.