Sunday, February 15
Shadow
Sau 3 na je Makka a cikin wata 5 dalilin sana’ar garin danwake na>>Inji Saheer Abdul

Sau 3 na je Makka a cikin wata 5 dalilin sana’ar garin danwake na>>Inji Saheer Abdul

Duk Labarai
Tauraron fina-finan Hausa, Saheer Abdul ya bayyana cewa sau 3 ya je kasar Saudiyya a cikin watanni 5 dalilin sana'ar garin danwakensa. Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi inda ya bayar da tarihin yanda ya fara sana'ar daga gida har ya samu daukaka a cikinta. https://www.tiktok.com/@kingcutz01/video/7591910898118315285?_t=ZS-92rD7MvtqzZ&_r=1
Kalli Bidiyon: Ina nan da raina>>Inji Sabuwa Dadin Kowa

Kalli Bidiyon: Ina nan da raina>>Inji Sabuwa Dadin Kowa

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, Sabuwa Daddin Kowa ta fito ta bayyana cewa, tana nan da ranta bata rasu ba. Ta bayyana hakane yayin da rade-radi yayi yawa cewa ta mutu. Sabuwa dai na fama da rashin Lafiya inda ta fito ta nemi taimaka tare da taimakon Hassan Make-Up. https://www.tiktok.com/@officielhassanmakeup227/video/7592343446988410124?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7592343446988410124&source=h5_m&timestamp=1767735537&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7568740291232040721&...
A zaben fidda gwani na 2027 na ADC, babu wanda zai janyewa wani, kowa karfinshi ya kwaceshi>>Inji Atiku

A zaben fidda gwani na 2027 na ADC, babu wanda zai janyewa wani, kowa karfinshi ya kwaceshi>>Inji Atiku

Duk Labarai
Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa, a zaben fidda gwani na jam'iyyar ADC kamin zaben 2027, babu dan takarar da zai janyewa wani, kowa kawai karfinsa ya kwaceshi. Ya bayyana hakane bayan da Peter Obi ya shiga jam'iyyar kuma ana tsammanin yana son tsayawa takarar shugaban kasa Hakanan akwai Amaechi wanda shima ana tsammanin zai tsaya takarar
Kalli Bidiyon: Suna cewa Kowane dan siyasa za’a iya sayenshi amma banda ni>>Inji Kwankwaso

Kalli Bidiyon: Suna cewa Kowane dan siyasa za’a iya sayenshi amma banda ni>>Inji Kwankwaso

Duk Labarai
Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa, ana ta cewa owane dan siyasa na da farashin da za'a iya sayensa amma banda shi. Yace da kudi zai ce a bashi da nawa zai nema? Yace amma babu wani da zai je ya tsaya a gabanshi yace masa zai bashi kudi ya sayeshi. Yace siyasa ce suke yi ta akida a Kwankwasiyya daga sama har kasa babu wanda zaka siya da kudi https://twitter.com/i/status/2008609702478049534
Kalli Bidiyon: Mun yadda za’a mayarwa da gwamnti Kudin da aka baiwa mahaifinmu yayi addu’a>>Inji Dan Sheikh Khalifa Sani Zaria da Gwamnati ta kama

Kalli Bidiyon: Mun yadda za’a mayarwa da gwamnti Kudin da aka baiwa mahaifinmu yayi addu’a>>Inji Dan Sheikh Khalifa Sani Zaria da Gwamnati ta kama

Duk Labarai
Dan gidan babban malamin addinin Islama, Sheikh Khalifa Sani Zaria da aka kama bisa cewa an bashi kudi yayi addu'a ya magantu. A hirar da RFI Hausa suka yi dashi, yace sun yadda za'a mayarwa da gwamnati kudin da ake zargin an baiwa Malam dan yayi addu'a. Yace sun yi magana sau daya da malam tun bayan da aka tafi dashi kuma ya bayyana musu cewa lafiyarsa qalau. https://www.tiktok.com/@inyass_republic/video/7591966098212375826?_t=ZS-92qlSPWGu5R&_r=1
An bayyana Gwamnoni 2 dake son shiga jam’iyyar ADC

An bayyana Gwamnoni 2 dake son shiga jam’iyyar ADC

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa akwai gwamnoni 2 na jam'iyyar PDP dake son komawa jam'iyyar ADC. Na farko shine Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo. Rahoton yace akwai yiyuwar gwamnan ya koma ADC a kowane lokaci. Tuni dai dangantaka tsakanin Gwamna Seyi Makinde da Wike ta yi tsami. Hakanan akwai gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Muhammad. Shima dai Gwamna Bala Dangantaka tsakanin sa da Gwamnatin tarayya da Wike ta yi tsami. A baya dai yace ana zarginshi da hannu a matsalar tsaro ne saboda ya ki komawa jam'iyyar APC.
Kalli Bidiyon: Nasha duka Larabawa Masu Kudi ne>>Inji Wannan ‘yar Najeriyar data je aikatau kasar Saudiyya

Kalli Bidiyon: Nasha duka Larabawa Masu Kudi ne>>Inji Wannan ‘yar Najeriyar data je aikatau kasar Saudiyya

Duk Labarai
Wannan wata 'yar Najeriya ce da ta je aikatau kasar Saudiyya. Ta bayyana cewa a baya tasha duka Larabawa masu kudi ne. Tace amma da ta je sai ta ga akwai wanda ko isashshen abinci basu dashi. Tace gidan da aka kaita aiki har satar mata taliya 'yar Hausa suke idan ta dafa ta ajiye. Tace tana fatan dai Allah yasa kudin aikin ta su fito. https://www.tiktok.com/@yarmaliduniyace3/video/7591176381325724936?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7591176381325724936&source=h5_m&timestamp=1767715240&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaig...
Allah Sarki:Kalli Bidiyon wani da ya je kasar Libya ya sha wuya yace ko maqiyinsa bayawa fatab ya je

Allah Sarki:Kalli Bidiyon wani da ya je kasar Libya ya sha wuya yace ko maqiyinsa bayawa fatab ya je

Duk Labarai
Wannan wani dan Najeriya ne daga Kano da ya je kasar Libya neman kudi. Saidai yace ko makiyinsa bayawa fatan ya je Libya. Ya bayar da labarin irin wahalar da ya sha dalla-dalla. https://www.tiktok.com/@mustaphayaloo/video/7591801529783438612?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7591801529783438612&source=h5_m&timestamp=1767713779&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7568740291232040721&share_link_id=90809653-7c0b-4c07-ba98-2f7ac993298e&share_app_id=1233&ugbiz_name=MAI...
Naira Biliyan 128 ta bace a ma’aikatar wutar lantarki ta tarayya

Naira Biliyan 128 ta bace a ma’aikatar wutar lantarki ta tarayya

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Naira Biliyan 128 ta bace a ma'aikatar wutar Lantarki ta Najeriya. Kungiyar dake saka ido kan yanda ake kashe kudin Gwamnati, SERAP ce ta bayyana hakan Ta bukaci a yi bincike dan gano inda kudaden suka shiga. Saidai Ministan Wutar Lantarkin a martaninsa game da haka yace an sace kudin ne kamin ya zama ministan wuta domin bayanan da ake magana akansu na shekarar 2022 ne.