Wednesday, January 14
Shadow
Zafa mu buga gasar cin kofin Duniya ta 2026>>Inji hukumar kwallon Najeriya

Zafa mu buga gasar cin kofin Duniya ta 2026>>Inji hukumar kwallon Najeriya

Duk Labarai
Hukumar kula da wasanni ta kasa, NSC ta bayyana cewa Kasar Dr. Congo ba zata tsallake korafin da aka shigar akanta na maganar saka 'yan wasan da basu dace ba a wasannin data buga da Najeriya. Shugaban hukumar, Shehu Dikko ne ya bayyana hakan a yayin ganawa da gidan Talabijin na Arise TV. Yace ba wai dan Najeriya bata yi nasara bane yasa yake fadat hakan ba, yace tun kan a buga wasan sun san cewa wasu 'yan wasan kasar ta Benin Republic basu cancanta da buga wasan ba. Najeriya dai ta shigar da kara gaban FIFA inda take neman a binciki Dr. Congo kan 'yanwasanta.
Kalli Bidiyon: Shugaba Tinubu ya sauka a Maiduguri a ziyarar aiki da yake

Kalli Bidiyon: Shugaba Tinubu ya sauka a Maiduguri a ziyarar aiki da yake

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sauka a garin Maiduguri a ziyarar da yake yi a jihar Borno. Shugaban zai kaddamar da ayyukan da gwamnatin jihar ta Gudanar ne. Gwamnan jihar, Babagana Umara Zulum da tsohon Gwamnan Jihar, Madu Sheriff ne suka tarbi shugaban a filin jirgin sama na Muhammadu Buhari. https://twitter.com/NigeriaStories/status/2002371722326966484?t=0V6h-8r4_UlJgH2POmofXA&s=19
Kalli Bidiyon: Sabuwar Wakar da ‘yan Shi’a suka yiwa Yesu dan murnar Kirsimeti ta jawo cece-kuce

Kalli Bidiyon: Sabuwar Wakar da ‘yan Shi’a suka yiwa Yesu dan murnar Kirsimeti ta jawo cece-kuce

Duk Labarai
Wata sabuwar waka da 'yan Shi'a suka yi dan murnar Kirsimeti da haihuwar Annabi Isa(AS) ta jawo cece-kuce. A sati me zuwane dai Kiristoci zasu yi murnar Kirsimeti wadda suke alakantawa da haihuwar Annabi Isa(AS). 'Yan Shi'a sukan shiga coci-coci dan taya Kiristoci murnar bikin wannan rana. Saidai a wannan karin hadda waka. https://www.tiktok.com/@musabratheey.313/video/7585266604464770324?_t=ZS-92NguWtRKoC&_r=1
Kalli Bidiyon: ‘Yan Darika na fadar La’ilaha illallah ne saboda da larabci ake fada basu san abinda take nufi ba>>Inji Baffa Hotoro

Kalli Bidiyon: ‘Yan Darika na fadar La’ilaha illallah ne saboda da larabci ake fada basu san abinda take nufi ba>>Inji Baffa Hotoro

Duk Labarai
Baffa Hotoro ya bayyana cewa, 'yan Darika na fadar La'ilaha ilallah ne saboda da Larabci ake fada kuma basu san me hakan ke nufi ba. Ya bayyana hakane a wani karatunsa. Yace da sun san ma'anar abinda ake fadi da ba zasu fada ba. https://www.tiktok.com/@leeman4646/video/7585671432705674517?_t=ZS-92NfP4IdtbN&_r=1
Ina alfahari da bayyana muku cewa, Jam’iyyar APC itace babbar jam’iyyar da babu kamarta kaf Afrika>>Shugaba Tinubu

Ina alfahari da bayyana muku cewa, Jam’iyyar APC itace babbar jam’iyyar da babu kamarta kaf Afrika>>Shugaba Tinubu

Duk Labarai
shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, yana Alfaharin sanar da 'yan kasa cewa, Jam'iyyarsu ta APC itace babbar Jam'iyyar da babu kamar ta kaf Afrika. Shugaban yace a yanzu jam'iyyar APC na da gwamnoni 28. Ya bayyana hakane a wajan babban taron jam'iyyar daya Gudana a Abuja. https://twitter.com/DOlusegun/status/2002322510927253983?t=5YCjK2dipFkEwjfP2pBmuQ&s=19
Kalli Bidiyo: Depot din Horas da sojoji na garin Osogbo, jihar Osun ya yaye sojojin farko

Kalli Bidiyo: Depot din Horas da sojoji na garin Osogbo, jihar Osun ya yaye sojojin farko

Duk Labarai
Sabon Depot din horas da sojoji na garin Osogbo dake jihar Osun sun yaye sojojin farko da aka horas. A yau, Asabar ne aka yi bikin yaye matasan sojojin Rahotanni sun ce manyan baki a wajan sun hada da Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke da kuma shugaban sojojin Najeriya, Lt. Gen. Waidi Shuaibu. https://twitter.com/DejiAdesogan/status/2002324588798079014?t=0F0FBiGkjsWdFNgD6uOqvg&s=19
Kalli Bidiyon: Irin Abinda wani Tela kewa Tauraruwar fina-finan Hausa, Zahara Diamond da ya jawo cece-kuce sosai

Kalli Bidiyon: Irin Abinda wani Tela kewa Tauraruwar fina-finan Hausa, Zahara Diamond da ya jawo cece-kuce sosai

Duk Labarai
An ga Tauraruwar fina-finan Hausa, Zahra Diamond wani Tela na jijjiga mata baya inda lamarin ya dauki hankula. An samu comment masu zafi inda wasu ke cewa hakan rashin kunyane, wasu kuwa na cewa 'yan Fim din su ke jawowa Kansu zafi. https://www.tiktok.com/@aryanfashiondesign/video/7585470469801774344?_t=ZS-92NRpq6Ksdt&_r=1
Kalli Bidiyon: Cin Abincin Kirsimeti Ko taya Kiristoci murnar Kirsimeti Hàràmùn ne>>Inji Dr. Hussain Kano

Kalli Bidiyon: Cin Abincin Kirsimeti Ko taya Kiristoci murnar Kirsimeti Hàràmùn ne>>Inji Dr. Hussain Kano

Duk Labarai
Dr. Hussain Kano ya bayyana cewa, Taya Kiristoci murnar Bikin Kirsimeti ko kuma cin abincin Kirsimeti Haramun ne. Yace ya kamata mutane su gane kuma su kiyaye. Yace ko Pure water aka baiwa mutum indai da sunan Kirsimeti ne to Haramun ne. https://www.tiktok.com/@dr.hussainkano5/video/7585855166218341644?_t=ZS-92NMdloCki1&_r=1
A yau shugana Tinubu za je Bauchi dan yiwa iyalan Sheikh Dahiru Usman Bauchi Gaisuwa

A yau shugana Tinubu za je Bauchi dan yiwa iyalan Sheikh Dahiru Usman Bauchi Gaisuwa

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, a yau, Asabar, Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai kai ziyara jihar Bauchi dan yiwa iyalan Sheikh Dahiru Usman Bauchi gaisuwa. Hakanan shugaba zai je jihar Borno dan kaddamar da wasu ayyukan da gwamnan jihar, Babagana Umar Zulum yayi, hakanan zai halarci daurin auren dan tsohon Gwamnan jihar ta Borno, Madu Sheriff. Hakanan kuma shugaban zai wuce jihar Legas dan halartar wani bikin gargajiya. Me magana da yawun shugaban kasar, Bayo Onanuga ne ya bayyana hakan.