Sunday, April 19
Shadow
Kocin Najeriya, Finnidi George ya ajiye aikinsa

Kocin Najeriya, Finnidi George ya ajiye aikinsa

Kwallon Kafa
Finidi George, tsohon ɗan wasan ƙwallon ƙafa na Najeriya, ya ajiye aikin sa a matsayin kocin Super Eagles. Wannan matakin ya biyo bayan jerin sakamakon da ba su gamsar da jama'a ba a cikin wasannin neman gurbin shiga gasar cin kofin duniya. Finidi George ya sanar da ajiye aikinsa ne ga tashar Channels Television, inda ya bayyana dalilan shi na yin hakan. Daya aga cikin dalilan da ya bayar shine cewa, Akwai 'yan wasan da basa buga kwallo da zuciya sannan 'yan wasa irin su Victor Osimhen ba'a iya ladaftar dasu.

Alamomin hawan jini

Duk Labarai, Hawan Jini
A mafi yawan lokuta, hawan jini baya nuna wata alama da zata tabbatar mutum ya kamu dashi. Saidai yana kara hadarin kamuwa da cutar zuciya, Shanyewar rabin jiki, da sauran matsaloli masu yawa. Menene Hawan Jini? Hawan Jini yana nufin idan jinin mutum ya taru yayi yawa fiye da yanda ya kamata, wanda hakan zai sa Zuciyar mutum ta yi aiki fiye da yanda ya kamata. Hawan jini, wanda aka fi sani da "high blood pressure" a Turance, yanayi ne da ake samun karuwar matsa lamba na jini a jikin mutum. Wannan yanayi na iya zama mai hadari domin yana iya haifar da matsaloli masu yawa kamar su bugun zuciya, bugun jini (stroke), da sauran matsalolin lafiyar zuciya. Ana auna hawan jini ta hanyar amfani da lambobi biyu, wanda ake kira systolic (lambobin farko) da diastolic (lambobin ƙarshe)...
Kamfanin Omo na Ziptol sun baiwa Umar Bush tallar Naira Miliyan 100

Kamfanin Omo na Ziptol sun baiwa Umar Bush tallar Naira Miliyan 100

Umar Bush
Tauraron me Barkwanci da zagi, Umar Bush ya samu tallar naira Miliyan 100. Kamfanin Omo na Ziptol me auka bashi wannan talla. https://www.tiktok.com/@official_umar_bush/video/7380144218460802325?_t=8nF9BFoekw1&_r=1 Rahoton da muka samu yace a yayin da ake jiran a sakawa takardun Alkawari hannu, Wakilan kamfanin na Ziptol sun dan bata lokaci. Nan ma sai da ran maza ya baci amma daga baya aka bashi Hakuri.
Babu Alamar Abubuwa zasu yi sauki a gwamnatin Tinubu>>Inji Archbishop Nwaobia

Babu Alamar Abubuwa zasu yi sauki a gwamnatin Tinubu>>Inji Archbishop Nwaobia

labaran tinubu ayau, Siyasa
Wani babban malamin Kiristanci Archbishop Nwaobia ya bayyana cewa babu alamar lamura zasu gyaru a gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu. A hirar da wakilin jaridar sunnewsonline suka yi dashi, ya bayyana cewa faduwar darajar Naira akan Dalar Amurka matsala ce babba wadda ta jefa 'yan Najeriya da yawa cikin halin wahala. Yace kuma gwamnatin Tinubu ta kasa samo hanyar warware wannan matsala. Ya kara da cewa, Sam Gwamnatin Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu bata da alkibla dan ta kasa dasa tushen ci gaban Najeriya.