Yayin da yake ta sukar Gwamnatin Muslim Muslim, an gani hotunan Rev. Ezekiel Dachomo tare da Peter Obi inda ake zargin yawa Peter Obi din yakin neman zabe a 2023
Rev. Ezekiel Dachomo da ke kan gaba wajan yada rahoton cewa ana yiwa Kiristoci Khisan Kyiyashi a Najeriya sannan ya nemi a sauke Kashim Shettima daga mataimakin shugaban kasa a baiwa Kirista.
A yanzu an zakulo hotunansa tare da Peter Obi inda ake zargin yawa Peter Obi din yakin neman zabe a shekarar 2023.
Da yawa dai na fassarashi da cewa, zafin rashin cin zaben Peter Obi ne yasa shi yake babatun da yake yi.
https://twitter.com/abdullahayofel/status/1995504515760509086?t=7ttYt3FVn6A_Q898r4_Ujw&s=19
https://twitter.com/Danjauro_/status/1995429263928135758?t=3PMTUw3qCumh06NsXdhz_w&s=19
https://twitter.com/Waspapping_/status/1995463028603592836?t=4zv6d4cVBbbk1LCKYQvnyQ&s=19
https://twitter.com/GoziconC/status/1995524258605253069?t=gu4YxrtdDQbu6eIj_y5Xug&a...








