Tuesday, January 13
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Kalli Bidiyon: Zee Diamond, watau Talatuwa ta cikin shirin Labarina na fama da rashin Lafiya ana neman Naira Miliyan 25 a kaita kasar Egypt

Kalli Bidiyon: Zee Diamond, watau Talatuwa ta cikin shirin Labarina na fama da rashin Lafiya ana neman Naira Miliyan 25 a kaita kasar Egypt

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Tauraruwar fina-finan Hausa ta cikin shirin Labarina, Zee Diamond wanda aka fi dani da Talatuwa tana kwance ba lafiya. Tana neman Naira Miliyan 25 dan a kaita kasar Egypt a mata aiki. Rahoton yace ta sayar da Gidan abincinta, ta sayar da motarta da duk wani abu data mallaka sannan ta samu taimako daga. Malam Aminu Saira. Rarara A'ishatulhumaira Dan Small da sauransu. Yanzu dai an hada Naira Miliyan 18, Naira Miliyan 7 ake nema dan kaita kasar Egypt. https://www.tiktok.com/@buroshi_mawaka_sokoto/video/7589251434281962772?_t=ZS-92d794AxhLt&_r=1
Muna rokon Abba da Kwankwaso suwa Allah kada su fita daga jam’iyyar NNPP su koma APC>>Inji Shugaba NNPP ma Kano, Hashim Dungurawa

Muna rokon Abba da Kwankwaso suwa Allah kada su fita daga jam’iyyar NNPP su koma APC>>Inji Shugaba NNPP ma Kano, Hashim Dungurawa

Duk Labarai
Shugaban jam'iyyar NNPP na Kano, Hashim Dungurawa ya roki gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf da Dr. Rabiu Musa Kwankwaso cewa kada su fita daga jam'iyyar su koma APC. Yayi wannan roko ne yayin da rahotanni suka fito cewa Abba zai koma APC ba tare da kwankwaso ba. Hashim Yace kada su koma jam'iyyar da suka yi adawa da ita a baya. https://twitter.com/Imranmuhdz/status/2005608656507703722?t=AisssfsQTgvleX2Sx69YVw&s=19
Kalli Bidiyon: Ina Hadaku da Allah idan na yi kuskure ku daina dauka kuna sakawa a kafafen sada zumunta>>Fasto Adeboye ya roki mabiyansa

Kalli Bidiyon: Ina Hadaku da Allah idan na yi kuskure ku daina dauka kuna sakawa a kafafen sada zumunta>>Fasto Adeboye ya roki mabiyansa

Duk Labarai
Fasto Adeboye ya roki Mabiyansa cewa su yiwa Allah idan yayi kuskure su daina dauka suna zuwa suna yadawa a kafafen sada zumunta. Yace maimakon haka duk wanda yaji yayi kuskure ya je ya sameshi ya gyara masa, yace babu wanda yafi karfin yin kuskure. https://twitter.com/TENIBEGILOJU202/status/2005523165947019470?t=cRDvjif4qEP_nr6TOD8MCw&s=19 A baya dai, Bishop Oyedepo ya taba cewa an gayyaceshi kasar Amurka a watan Janairu ana tsananin Sanyi amma ya roki Allah aka daina sanyin aka koma zafi saboda baya son sanyi kuma yana dawowa Najeriya sai aka ci gaba da sanyin da ake a kasar Amurka. Hakanan ya taba cewa akwai wata mata da aka yankewa nonuwa saboda cutar kansa amma data shafa wani kyalle da yawa addu'a, sai nonon nata ya sake fitowa.
Kalli Bidiyon yanda Khàdàrìn motar ya faru da dan Damben Najeriya Anthony Joshua da yanda aka zakuloshi daga cikin motarsa

Kalli Bidiyon yanda Khàdàrìn motar ya faru da dan Damben Najeriya Anthony Joshua da yanda aka zakuloshi daga cikin motarsa

Duk Labarai
A yau, Litinin ne aka samu rahotannin hadarin dan daben Najeriya, Anthony Joshua wanda ya faru akan hanyar Legas zuwa Ibadan. Ya tsira da wasu ciwuka ba masu hadari sosai ba. amma mutane 2 sun rasu a hadarin Wannan Bidiyon yanda aka zakuloshi ne daga cikin motar bayan hadarin. https://twitter.com/whitenigerian/status/2005629578598080815?t=0P7ZEeBhoQjYqesYow9sLg&s=19 https://twitter.com/General_Somto/status/2005621696422879360?t=7b5CzZrOwo0daMpQS2mQ6A&s=19
Kalli Bidiyon: Dan jam’iyyar APC daga jihar Katsina, Bashir ‘yandoma ya roki Gwamna Radda ya samar musu hular kwano

Kalli Bidiyon: Dan jam’iyyar APC daga jihar Katsina, Bashir ‘yandoma ya roki Gwamna Radda ya samar musu hular kwano

Duk Labarai
Dan jam'iyyar APC a jihar Katsina, Bashir 'Yandoma ya roki Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya samar musu hulunan Kwano. Yace dalili kuwa idan ba'a yi gyara ba, mutane zasu jefesu da duwatsu. https://twitter.com/jrnaib2/status/2005566799954272541?t=DjgBwMTjvdP2oPaV3mTM6g&s=19 A baya dai an jefi 'yan majalisa a jihohin Zamfara, Kaduna, da jihar Kebbi.
Kalli Bidiyon: Trump ne ke mulkin mu ba Tinubu ba>>Inji Naja’atu Muhammad

Kalli Bidiyon: Trump ne ke mulkin mu ba Tinubu ba>>Inji Naja’atu Muhammad

Duk Labarai
'Yar Siyasa daga yankin Arewa, Naja'atu Muhammad ta yi zargin cewa Donald Trump na America ne ke mulkin Najeriya ba shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ba. Ta bayyana hakane a wata hira da DCL Hausa ta yi da ita. Tace tunda Najeriya ta samu 'yancin kanta Najeriya bata taba yadda sojojin wata kasa sun shigo cikinta sun kawo hari ba sai lokacin Tinubu. Tace a yanzu Turawa na kara yi mana Mulkin mallaka ne da aka yi a shekarun baya. https://twitter.com/Arewa_Source/status/2005562060768501999?t=NMvj60w3oaEW40g2Ad9GPg&s=19