Kalli Bidiyon: Yanda ‘yan kwallon Najeriya, Super Eagles ke shirin buga matsayi na 3 da kasar Egypt a gasar AFCON
Wannan 'yan kwallon Najeriya ne dake shirin buga matsayi na 3 a gasar AFCON dake gudana a kasar Morocco.
An gansu suna Atisaye.
Wasu sun rika kiran kada a buga wasan da Chukwueze.
https://twitter.com/i/status/2011896424536162549
https://twitter.com/i/status/2011906829438054676








