Kalli Bidiyon: Dan jam’iyyar APC daga jihar Katsina, Bashir ‘yandoma ya roki Gwamna Radda ya samar musu hular kwano
Dan jam'iyyar APC a jihar Katsina, Bashir 'Yandoma ya roki Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya samar musu hulunan Kwano.
Yace dalili kuwa idan ba'a yi gyara ba, mutane zasu jefesu da duwatsu.
https://twitter.com/jrnaib2/status/2005566799954272541?t=DjgBwMTjvdP2oPaV3mTM6g&s=19
A baya dai an jefi 'yan majalisa a jihohin Zamfara, Kaduna, da jihar Kebbi.








