Kalli Bidiyon: Wannan Faston ya dauki hankula saboda yayi hasashen daidai cewa za’a cire Najeriya a gasar AFCON
Wannan wani fasto ne da ya dauki hankula saboda yayi hasashe daidai cewa za'a cire Najeriya daga gasar AFCON.
Da yawan Kiristoci na ta neman a basu lambarshi ko a gaya musu inda yake.
https://twitter.com/i/status/2011681700506427459








