Allah Sarki Kalli Bidiyon: Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana abinda zai fara yi idan ICPC suka sakeshi
Bayan zaman kotun da aka yi dashi a Jihar Kaduna jiya, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya zanta da 'yan Jarida.
Inda ya gayawa jaridar Daily Trust cewa, idan ya fito, sune na farko da zai yi hira dasu.
https://www.tiktok.com/@luperasom/video/7620960315328564487?_r=1&_t=ZS-94yZA08QohV&sp_source=7537614245375297080
A jiya ne dai ICPC ta gurfanar da malam Nasiru Ahmad El-Rufai a kotu inda aka zargeshi da almundahanar kudade wanda ya karyata.








