Thursday, January 15
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Kalli Bidiyon yanda wasu daliban Makaranta ke waka suna gayawa shugaba Tinubu kalaman da basu kamata ba

Kalli Bidiyon yanda wasu daliban Makaranta ke waka suna gayawa shugaba Tinubu kalaman da basu kamata ba

Duk Labarai
Wannan Bidiyon wasu dalibau ne da suke waka suna cewa Tinubu Ole. Watau Tinubu Barawo. An ga Malamarsu a tsakiyarsu a yayin da suke wannan wakar, watau alamar dai ita ta koya musu. Lamarin dai ya dauki hankula inda akaita Allah wadai da neman a kama malamar. https://twitter.com/ejykmykel1/status/2002275447082545368?t=LiAm7nFT7VYX2kC2uELcfg&s=19
Kalli Bidiyon: An kamata da zargin daukar Wayar iPhone 17 Pro Max ta saka a cikin jakarta a shagon sayar da wayoyi a Kaduna

Kalli Bidiyon: An kamata da zargin daukar Wayar iPhone 17 Pro Max ta saka a cikin jakarta a shagon sayar da wayoyi a Kaduna

Duk Labarai
Wannan wata ce me suna Esther da aka kama da zargin daukar wayar iPhone 17 pro max ta saka a cikin kayanta a Bacab Plaza dake Kaduna. An ga yanda baya an kamata wasu suka rika yunkurin dukanta amma ana hanasu. Rahotanni sun ce wannan bashine na farko ba. https://twitter.com/Mazi_Chinonso1/status/2002007926102217036?t=KKg9A8lCFvzQcuzOSFNOxA&s=19
Kalli Bidiyon: Nafi son yin mà’àmàlà da matan Arewa saboda sun fi na kudu tsafta da Rufawa mutum Asiri>>Inji VDM

Kalli Bidiyon: Nafi son yin mà’àmàlà da matan Arewa saboda sun fi na kudu tsafta da Rufawa mutum Asiri>>Inji VDM

Duk Labarai
Tauraron fafutuka, VDM ya bayyana cewa, ya fi son yin ma'amala da matan Arewa. Ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa dake yawo a kafafen sada zumunta Yace dalilinsa shine su matan Arewa sun fi na kudu tsafta da kuma rufawa mutum Asiri, basa zuwa suna tone-tone. https://www.tiktok.com/@lordashore/video/7585159847377653014?_t=ZS-92NFRat0SxN&_r=1 Saidai dan kudu ma'abocin Tiktok me sunan Lordashore ya kare matan Arewan inda yace mutanen kirkine basa wancan abin da VDM yake zarginsu.
Kalli Bidiyon: Mu ‘yan Dariqa Muna da Garantin cikawa da Kalmar shahada>>Abulfatahi ga masu cewa Sheikh Dahiru Usman Bauchi bai cika da kalmar Shahada ba

Kalli Bidiyon: Mu ‘yan Dariqa Muna da Garantin cikawa da Kalmar shahada>>Abulfatahi ga masu cewa Sheikh Dahiru Usman Bauchi bai cika da kalmar Shahada ba

Duk Labarai
Malamin Dariqa, Abulfatahi ya bayyana cewa, su 'yan Dariqa, Garanti garesu wajan cikawa da Kalmar Shahada. Ya bayyana hakane akan masu cewa Sheikh Dahiru Usman Bauchi bai cika da kalmar Shahada ba. Yace dalili kuwa shine suna yin kalmar shahada safe da yamma. https://www.tiktok.com/@shaaweuei5p/video/7585670992534539540?_t=ZS-92N8okQsL45&_r=1
Allah Sarki: Ji Dalilin da yasa Yusuf Buhari bai ce uffan ba kan rayuwar mahaifinsa a littafin tarihin rayuwar mahaifinsa, Muhammadu Buhari da aka rubuta

Allah Sarki: Ji Dalilin da yasa Yusuf Buhari bai ce uffan ba kan rayuwar mahaifinsa a littafin tarihin rayuwar mahaifinsa, Muhammadu Buhari da aka rubuta

Duk Labarai
A yayin da ake ta jin abubuwan da suka faru a rayuwar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari daga bakin matarsa, A'isha Buhari da 'ya'yanta mata, Dansa Namiji, Yusuf Buhari bai ce uffan ba. Iyalan tsohon shugaban kasar sun rika bayyana abubuwan da ya faru a mulkinsa a cikin wani littafi da aka rubuta na tarihin Rayuwarsa. Rahotanni sun ce, Tun yana raye, shugaba Buhari yace ba zai rubuta littafi akan tarihin Rayuwarsa ba. Wasu a ganin cewa dalili kenan da yasa Yusuf Buhari bai ce uffan ba kan rayuwar mahaifin nasa dan girmama abinda yake so.
Sanatoci sun ce in rokeka a sake duba janye musu jami’an tsaron ‘yansanda da aka yi, dan basu iya komawa garuruwansu haka ba jami’an tsaro>>Sanata Godswill Akpabio ya gayawa shugaba Tinubu

Sanatoci sun ce in rokeka a sake duba janye musu jami’an tsaron ‘yansanda da aka yi, dan basu iya komawa garuruwansu haka ba jami’an tsaro>>Sanata Godswill Akpabio ya gayawa shugaba Tinubu

Duk Labarai
Sanata Godswill Akpabio ya gayawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu cewa sanatoci sun ce ya rokeshi ya sake duba janye musu jami'an tsaron da yayi. Sanata Akpabio ya gayawa shugaba Tinubu hakanne a yayin da shugaban ya je gabatar da kasafin kudin shekarar 2026a zauren majalisar. A baya dai shugaba Tinubu ya bayar da umarnin janyewa duk wani babba a kasarnan jami'an tsaron 'yansanda. https://twitter.com/Imranmuhdz/status/2002026911514366315?t=OqiCx2PMjD8NZBToUV1Umw&s=19
Sojojin Najeriya 11 da kasar Burkina Faso ta saki sun isa kasar Ghana

Sojojin Najeriya 11 da kasar Burkina Faso ta saki sun isa kasar Ghana

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, sojojin Najeriya guda 11 da kasar Burkina Faso ta saki tare da jirginsu C-130 sun isa kasar Ghana Rahoton yace sun samu tarba me kyau a kasar wanda hakan ke kara tabbatar da kyakkyawar alakar dake tsakanin Najeriya da kasar Ghana. Hakanan kuma a ranar Asabar ne zasu ci gaba da tafiyarsu zuwa kasar Portugal wadda dama can suka nufa suka makale a kasar Burkina Faso.