Kalli Bidiyon irin murnar da Mahaifiyar dan Najeriya Jamaldeen Jimoh-Aloba ta yi bayan ganinsa ya bugawa kungiyar Aston Villa wasa a karin farko
Mahaifiyar dan kwallon Najeriya, Jamaldeen Jimoh-Aloba ta buge da murna bayan ganin dan nata ya bugawa kungiyar Aston Villa wasa a karin farko.
Ta rika tsalle tanawa Allah godiya da wannan nasara da danta ya samu.
https://twitter.com/instablog9ja/status/2006283627173154841?t=EK5gXjD_fIxzQS-Wc4Zzug&s=19








