Thursday, March 12
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Kalli Bidiyon: Nasha duka Larabawa Masu Kudi ne>>Inji Wannan ‘yar Najeriyar data je aikatau kasar Saudiyya

Kalli Bidiyon: Nasha duka Larabawa Masu Kudi ne>>Inji Wannan ‘yar Najeriyar data je aikatau kasar Saudiyya

Duk Labarai
Wannan wata 'yar Najeriya ce da ta je aikatau kasar Saudiyya. Ta bayyana cewa a baya tasha duka Larabawa masu kudi ne. Tace amma da ta je sai ta ga akwai wanda ko isashshen abinci basu dashi. Tace gidan da aka kaita aiki har satar mata taliya 'yar Hausa suke idan ta dafa ta ajiye. Tace tana fatan dai Allah yasa kudin aikin ta su fito. https://www.tiktok.com/@yarmaliduniyace3/video/7591176381325724936?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7591176381325724936&source=h5_m&timestamp=1767715240&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaig...
Allah Sarki:Kalli Bidiyon wani da ya je kasar Libya ya sha wuya yace ko maqiyinsa bayawa fatab ya je

Allah Sarki:Kalli Bidiyon wani da ya je kasar Libya ya sha wuya yace ko maqiyinsa bayawa fatab ya je

Duk Labarai
Wannan wani dan Najeriya ne daga Kano da ya je kasar Libya neman kudi. Saidai yace ko makiyinsa bayawa fatan ya je Libya. Ya bayar da labarin irin wahalar da ya sha dalla-dalla. https://www.tiktok.com/@mustaphayaloo/video/7591801529783438612?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7591801529783438612&source=h5_m&timestamp=1767713779&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7568740291232040721&share_link_id=90809653-7c0b-4c07-ba98-2f7ac993298e&share_app_id=1233&ugbiz_name=MAI...
Naira Biliyan 128 ta bace a ma’aikatar wutar lantarki ta tarayya

Naira Biliyan 128 ta bace a ma’aikatar wutar lantarki ta tarayya

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Naira Biliyan 128 ta bace a ma'aikatar wutar Lantarki ta Najeriya. Kungiyar dake saka ido kan yanda ake kashe kudin Gwamnati, SERAP ce ta bayyana hakan Ta bukaci a yi bincike dan gano inda kudaden suka shiga. Saidai Ministan Wutar Lantarkin a martaninsa game da haka yace an sace kudin ne kamin ya zama ministan wuta domin bayanan da ake magana akansu na shekarar 2022 ne.
Kalli Bidiyon: Zan kai Najeriya Kotun Duniya, dama na kai kara wajan Allah kuma kwanannan Mala’iku zasu sakko>>Inji Rev. Ezekiel Dachomo

Kalli Bidiyon: Zan kai Najeriya Kotun Duniya, dama na kai kara wajan Allah kuma kwanannan Mala’iku zasu sakko>>Inji Rev. Ezekiel Dachomo

Duk Labarai
Babban Malamin coci, Rev. Ezekiel Dachomo ya bayyana cewa zai kai Najeriya kotun Duniya. Yace ya riga ya kaita kotun Allah kuma kwanannan mala'iku zasu sakko su yi maganin masu muzgunawa Kiristoci. Ya bayyana hakane yayin ganawa da manema labarai inda yace kuma sun jinjinawa Shugaban Amurka, Donald Trump saboda zuwan da yayi Najeriya. Kalli Bidiyon jawabin anan
Kalli Bidiyon: Osimhen yace zai koma Turkiyya, bayan abinda ya faru tsakaninsa da Ademola Lukman

Kalli Bidiyon: Osimhen yace zai koma Turkiyya, bayan abinda ya faru tsakaninsa da Ademola Lukman

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, dan wasan Najeriya, Ademola Lukman yayi barazanar komawa kasar Turkiyya bayan abinda ya faru tsakaninsa da Ademola Lukman. Osimhen dai yawa Lukman ihu ne a filin wasan abinda yasa da yawa ke ta sukarshi. Saidai me gabatar da shiri a gidan Talabijin na Arise TV, Rufai Oseni yace Osimhen na barazanar komawa kasar Turkiyya inda yakewa kungiyarsa wasa dalilin wannan abin. Oseni yace shi yana ganin kawai a kyale Osimhen ya tafi kuma yana fatan idan ya tafi, Allah yasa Super Eagles su ci kofin AFCON. https://twitter.com/i/status/2008509408561819999
Kalli Bidiyon da Duminsa: Burin Tsohuwar matar Gfresh ya cika, ta samu Minista zata aura

Kalli Bidiyon da Duminsa: Burin Tsohuwar matar Gfresh ya cika, ta samu Minista zata aura

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Tsohuwar Matar Gfresh, Maryam Nicki Minaj ta samu minista zata aura. A baya dai, bayan rabuwarta da tsohon Mijin nata, Gfresh, ta yi fatan cewa Allah ya hadata da Minista ta aura. A yanzu kuwa, daya daga cikin abokan Gfresh dinne ya fito ya bayyana cewa, Maryam Zata auri Minista. https://www.tiktok.com/@aminu_kano_selee/video/7591899034542034183?_t=ZS-92qSijnAVQf&_r=1
Kalli Bidiyon: Da Gwamnan daya saka hannu a Dokar Haraji, Da Dan majalisar, da Shugaban kasar….. Maryam Gombe ta fusta bayan data tura dubu 20 aka cire mata Naira 100 kudin Haraji

Kalli Bidiyon: Da Gwamnan daya saka hannu a Dokar Haraji, Da Dan majalisar, da Shugaban kasar….. Maryam Gombe ta fusta bayan data tura dubu 20 aka cire mata Naira 100 kudin Haraji

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok, Maryam Gombe ta bayyana fushinta akan cire mata Harajin Naira 100 bayan data tura Naira dubu 20. Ta yiwa shuwagabannin Najeriya Tofin Allah Tsyne inda tace kuma kudinta ba zata yafe ba. Tace ko babantane ya saka wannan doka bata yafe masa ba. Danna nan dan kallon Bidiyon ta
Tsohon Ministan Tsaro, Muhammad Badaru ya musanta Rahotan cewa zai koma jam’iyyar ADC

Tsohon Ministan Tsaro, Muhammad Badaru ya musanta Rahotan cewa zai koma jam’iyyar ADC

Duk Labarai
Tsohon Ministan tsaro, Muhammad Badaru ya musanta Rahotannin dake yawo cewa, zai koma jam'iyyar ADC. A wata sanarwa da ya fitar ta bakin me magana da yawunsa, Safwan Sani Imam ya bayyana cewa rahotanni shirin komawarsa ADC ba gaskoya bane. Yace shi har yanzu dan jam'iyyar ADC ne wanda dashi aka kafata. Yayi kira ga jama'a da su yi watsi da rahotannin dake cewa zai koma jam'iyyar ADC.
An bayyana manyan mutane 40 da Ministan Abuja, Wike ke fada dasu

An bayyana manyan mutane 40 da Ministan Abuja, Wike ke fada dasu

Duk Labarai
An fitar da Jadawalin manyan mutane 40 da Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike me fada dasu Gasu kamar haka: *HE Atiku Abubakar - Archenemy*HE Aminu Tambuwal*HE Rotimi Amaechi*HE Peter Obi*HE Bukola Saraki*HE Peter Odili and Wife*Sen. David Mark*HE Rauf Aregbesola*Gov. Makinde*Gov Fubara*Gov Douye Diri*Gov Bala Mohammed*Dr. Ajibola*Dr. Patience Jonathan*Senator Azuta Mbata*Prince Uche Secondus*Professor Iyorchia Ayu*Lieutenant General Buratai rtd*Vice Admiral Gambo rtd*Senator David Umahi*Major General Jamil Sarham*HE Adams Oshiomole*HE Godwin Obaseki*HE El Rufai*Commodore Bode George rtd*Lieutenant Yerima*Dr. Good luck Jonathan*HE Celestine Omehia*Abiye Sekibo*Late President Muhammadu Buhari*Senator Seriake Dickson*Prince Tonye Princewill*George Turnah*Dino Melaye*Sena...