‘Yan Kudu na koyon Hausa wai dan koda wataran zasu hadu da tshàgyèràn Dhàjì sai su rokesu
Wasu 'yan Kudu sun fara koyon Hausa wai dan ko da watarana sun hadu da tsageran daji sai su rokesu su kyalesu.
Sun rika tambayar Google ya fassara musu wasu kalamai musamman na rokon ko na neman afuwa.
Matsalar 'yan Bindiga ta yi kamari sosai a Najeriya inda ake garkuwa da mutane dan neman kudin fansa a wasu lokutan ma mutane na rasa rayukansu.
https://twitter.com/YKoluwaseun9/status/1992235636330549393?t=cP2mwH8AlSxOfFxhRfddIA&s=19








