Friday, January 23
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Wata Sabuwa: Gwamnati na shirin kara farashin man fetur zuwa Naira 1,405 dan tatsar kudaden da zata biya bashin da ‘yan kasuwar man fetur ke binta

Wata Sabuwa: Gwamnati na shirin kara farashin man fetur zuwa Naira 1,405 dan tatsar kudaden da zata biya bashin da ‘yan kasuwar man fetur ke binta

Duk Labarai
Wani sabon rahoton da ya bayyana na nuni da cewa za'a kara farashin man fetur zuwa akalla Naira 1000 akan kowace lita. 'Yan kasuwar man fetur din ne suka bayyanawa jaridar Vanguard hakan a wata zantawa da ta yi dasu. Hakan na zuwane bayan da kamfanin man fetur na kasa,NNPCL ya koka da bashin da ya masa yawa na 'yan kasuwar man fetur da suke kawo man a matsayin bashi. 'Yan kasuwar dai da yawa wanda na kssa da kasa ne aun ce sun daina kawowa Najeriya mai a bashi har sai an biyasu bashin da suke bi. Hakan yasa gwamnati zata iya kara farashin man fetur din dan ta samu kudaden da zata biya wancan bashin da ake binta. Ko kuma ta raba ta biya rabi 'yan kasa su biya rabi, hakanan kuma hakan na nufin lallai fa sai an kara farashin man saboda a yanzu gwamnati bata da kudin da zata ci ...
An kama Boka bayan da ya baiwa wani mutum maganin bindiga kuma aka yi gwajin harba bindigar saidai maganin bai yi aiki ba, Mutumin ya mutu

An kama Boka bayan da ya baiwa wani mutum maganin bindiga kuma aka yi gwajin harba bindigar saidai maganin bai yi aiki ba, Mutumin ya mutu

Duk Labarai
Wani boka me suna Timothy Dauda dan kimanin shekaru 19 a jihar Edo da yayi ikirarin yana da maganin Bindiga ya shiga hannu. An kamashine bayan da ya gwada maganin Bindigar akan wani amma maganin bai yi amfani ba,Bindigar ta kamashi ya mutu. Lamarin ya farune a yankin Onumu dake karamar hukumar Àkókò-Edo A jihar ta Edo Kakakin 'yansandan jihar SP Moses Joel Yamu ya tabbatar da faruwar lamarin inda yace wanda ake zargi zai fuskanci hukunci.
Rundunar ‘Yan Sanda Ta Fitar Da Hotunan Jami’anta Guda Biyu Da Suka Mùțù A Yayin Aranģamar Su Da Yan Shi’a A Abuja A Makon Da Ya Gabata

Rundunar ‘Yan Sanda Ta Fitar Da Hotunan Jami’anta Guda Biyu Da Suka Mùțù A Yayin Aranģamar Su Da Yan Shi’a A Abuja A Makon Da Ya Gabata

Duk Labarai
Rundunar 'Yan Sanda Ta Fitar Da Hotunan Jami'anta Guda Biyu Da Suka Mùțù A Yayin Aranģamar Su Da Yan Shi'a A Abuja A Makon Da Ya Gabata. 'Yan sandan masu suna ASP Innocent Agabi da Sufeto Alexander Odey, a dalilin ķišàñ na su tare da raunata wasu 'yan sanda uku, yanzu haka mabiya Shi'a fiye da casa'in ne suke tsare a komar 'yan sanda bisa zargin su da kišañ.
DA DUMI-DUMI: A yau ne ake sa ran shugaba Tinubu da shuganan China Xi Jinping za su rattaba hannu kan wasu yarjeniyoyi guda biyar

DA DUMI-DUMI: A yau ne ake sa ran shugaba Tinubu da shuganan China Xi Jinping za su rattaba hannu kan wasu yarjeniyoyi guda biyar

Duk Labarai
A yau ne ake sa ran shugaba Tinubu da shuganan China Xi Jinping za su rattaba hannu kan wasu yarjeniyoyi guda biyar, Yarjejeniyar za a ƙulla ta ne da manyan jami'ai daga manyan kamfanonin kasar Sin guda 10, wadanda hadakar kadarorin da ke karkashin kulawar su ya zarce dala tiriliyan N3tr. Masana'antu daban-daban din suna wakiltar ɓangarori daban-daban, da suka haɗa da fasahar sadarwa, da man fetur da gas, aluminum, da haɓaka tashar jiragen ruwa, da sabis na kudi, da fasahar tauraron dan adam da sauransu.
Zanga-zangar karancin man fetur ta barke a Abuja

Zanga-zangar karancin man fetur ta barke a Abuja

Duk Labarai
Ranar litinin, 'yan Najeriya sun fara zanga-zangar nuna rashin jin dadi kan karancin man fetur a Abuja. Kungiyar Coalition of Concerned Civil Society Organizations of Nigeria ce ta shirya zanga-zangar dan jawo hankalin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu kan ya magance matsalar karancin man fetur data kunno kai. Shugaban kungiyar, Comrade Aminu Abbas y dora alhakin karancin man fetur din akan shugaban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL, Mele Kolo Kyari.
Ma’aikatar Gidaje da Ci Gaban Birane ta Tarayya, ta fara gina gidaje 500 a Jihar Kano

Ma’aikatar Gidaje da Ci Gaban Birane ta Tarayya, ta fara gina gidaje 500 a Jihar Kano

Duk Labarai
Ma’aikatar Gidaje da Ci Gaban Birane ta Tarayya, ta fara gina gidaje 500 a Jihar Kano. Aikin ginin gidajen da aka yi wa laƙabi da “Renewed Hope Estate” na wakana ne a ƙauyen Lambu da ke ƙaramar hukumar Tofa. Aikin ya haɗa da gina gida mai ɗaki biyu, ɗaki ɗaya, da kuma waɗanda ke da ɗaki uku. A lokacin da ya kai ziyara wajen aikin, Ministan Gidaje da Ci gaban Birane, Ahmed Musa Dangiwa, ya nuna rashin jin daɗinsa kan yadda aikin ke tafiya. Ya ce aikin ba ya sauri kamar yadda aka tsara tun da fari. Ya gargaɗi wanda aka bai wa kwantiragin da ya hanzarta ko kuma gwamnat ta ƙwace aikin daga hannusa. Ya kuma ce gwamnatin na son ganin an kammala aikin nan da ƙarshen shekara.” Kwantiragin, wanda manajan aikin Haruna Lawal ya wakilta, ya bai wa ministan tabbacin cewa za su ƙara ƙ...