Thursday, April 16
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Hotuna: Yadda Yara Masu Zàñga-zàñgar Yuɲwa Da Aka Kama Suke Sujjadar Godiya Ga Allah, Bayaɲ Kotu Ta Yi Fatali Da Zargin Da Ake Yi Musu

Hotuna: Yadda Yara Masu Zàñga-zàñgar Yuɲwa Da Aka Kama Suke Sujjadar Godiya Ga Allah, Bayaɲ Kotu Ta Yi Fatali Da Zargin Da Ake Yi Musu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Yadda Yara Masu Zàñga-zàñgar Yuɲwa Da Aka Kama Suke Sujjadar Godiya Ga Allah, Bayaɲ Kotu Ta Yi Fatali Da Zargin Da Ake Yi Musu Yanzu haka dai ana shirye-shiryen mayar da yaran gida.
YANZU-YANZU: Kotu Ta Sallami Dukkannin Yaran Dake Tsare Saboda Zargin Zàñga-zàñgar Yunwa Da Tsadar Rayuwa, Bayan Babban Lauyan Ƙasa Ya Janye Tuhumar Da Gwamnati Ke Yi Musu

YANZU-YANZU: Kotu Ta Sallami Dukkannin Yaran Dake Tsare Saboda Zargin Zàñga-zàñgar Yunwa Da Tsadar Rayuwa, Bayan Babban Lauyan Ƙasa Ya Janye Tuhumar Da Gwamnati Ke Yi Musu

Duk Labarai
Babbar kotun tarayya dake Abuja ta soke karar da aka shigar akan mutane 119 kan zargin cib amanar kasa da shiga zanga-zanga. Mai Shari'a Obiora Egwuatu ne ya soke tuhumar bayan da lauyan gwamnati MD Abubakar ya bukaci hakan. A zaman kotun na yau Talata lauyan gwamnatin ya ce babban lauya na kasa ne zai ci gaba da kula da lamarin.
‘Yan kasuwar man fetur zasu shigo da man fetur daga kasashen waje wanda yafi na Dangote Sauki

‘Yan kasuwar man fetur zasu shigo da man fetur daga kasashen waje wanda yafi na Dangote Sauki

Duk Labarai
Kungiyar masu dillancin man fetur a karkashin PETROAN ta bayyana cewa, tana nan kan bakanta na man fetur din da zata shigo dashi daga kasar waje ya fi na matatar Dangote sauki. Me magana da yawun kungiyar, Dr. Joseph Obele ya bayyana cewa dolene a bar kowa yayi kasuwancinsa ba tare da katsalandan ba tunda dai gwamnati tace ta cire hannunta daga harkar. Kungiyar tace ta kammala shirin ta tsaf dan shigo da man fetur cikin kasarnan kamin watan Disamba. Kungiyar ta kuma musanta ikirarin da Dangote yayi cewa, suna shirin shigo da man fetur gurbataccene tace wana kawai soki burutsu ne irin na Dangote wanda ya saba yi dan kawai a barshi shi kadai ya rika siyar da man fetur din.
Wata Sabuwar Kungiyar ‘yan tà’àddà ta bulla a jihar Sokoto

Wata Sabuwar Kungiyar ‘yan tà’àddà ta bulla a jihar Sokoto

Duk Labarai
Rahotanni daga jihar Sokoto na cewa wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda ta bulla a jihar. Mataimakin gwamnan jihar, Idris Gobir ne ya bayyana haka a yayin ziyarar da wata tawagar rundunar tsaro ta kasa ta kai masa ziyara. Yace sunan wannan sabuwar kungiyar 'yan ta'adda, LAKURAWAS kuma kungiyace dake danganta kanta da addini. Sannan ya kara da cewa sun fara gudanar da ayyukan ta'addanci a wasu garuruwan na jihar Sokoto. Sannan kuma yace kungiyar ta mallaki muggan makamai. Hakan na zuwane yayin da jihar ta Sokoto ke fama da matsalar hare-haren 'yan Bindiga wanda mataimakin gwamnan yace jami'an tsaro na aiki tukuru dan magancewa.
Shugaban ‘yansandan Najeriya ya bayar da umarnin yin bincike kan yanda aka tsare kananan yara masu zàngà-zàngà

Shugaban ‘yansandan Najeriya ya bayar da umarnin yin bincike kan yanda aka tsare kananan yara masu zàngà-zàngà

Duk Labarai
Shugaban 'yansandan Najeriya, IGP Kayode Egbetokun ya bayar da umarnin fara bincike kan yanda aka tsare kananan yara masu zanga-zanga wanda aka gurfanar a kotu. A baya dai, an gurfanar da kananan yaran a kotu su 32 inda suka rika faduwa saboda tsananin yunwa, saidai shugaban 'yansandan ya bayyana cewa faduwar karyace kawai dan neman magane. Amma a sabuwar sanarwar da kakakin 'yansandan, Muyiwa Adejobi ya fitar yace shugaban 'yansandan yace a yi bincike dan gano ko an aikata ba daidai ba yayin tsaron yaran. Sannan ya sha Alwashin daukar mataki da kuma hukunta duk wanda aka samu da laifi yayin kamawa ko kula da yaran.
Hotunan Aurena Dake Ta Yawo A Kafafun Sadarwa An Yi Su Ne Bayan Daurin Aure, Kuma Bada Yawuna Aka Fitar Da Su Ba, Kuma Don Alah Ina Rokon Wadanda Suka Dora Da Su Goge, Cewar Abdulrahim Mansur Yelwa kalli bidiyi  jawabinsa

Hotunan Aurena Dake Ta Yawo A Kafafun Sadarwa An Yi Su Ne Bayan Daurin Aure, Kuma Bada Yawuna Aka Fitar Da Su Ba, Kuma Don Alah Ina Rokon Wadanda Suka Dora Da Su Goge, Cewar Abdulrahim Mansur Yelwa kalli bidiyi jawabinsa

Duk Labarai
Hotunan Aurena Dake Ta Yawo A Kafafun Sadarwa An Yi Su Ne Bayan Daurin Aure, Kuma Bada Yawuna Aka Fitar Da Su Ba, Kuma Don Alah Ina Rokon Wadanda Suka Dora Da Su Goge, Cewar Abdulrahim Mansur Yelwa. https://twitter.com/el_uthmaan/status/1853386068621512806?s=19 Abdulrahim Mansur Isa Yelwa ya magantu akan Hoton sa da Amaryasa dake yawo a Social Media tare da rokon duk wanda yayi posting ya goge.
Masu zanga-zanga sun nemi shugaban NNPCL ya sauka daga mukaminsa

Masu zanga-zanga sun nemi shugaban NNPCL ya sauka daga mukaminsa

Duk Labarai
A ranar Litinin an samu masu zanga-zanga da yaqa sun je Hedikwatar kamfanin mai na kasa,NNPCL inda suke nema shugaban kamfanin yayi murabus. Masu zanga-zangar wanda wasu kungiyoyin dake ikirarin kare hakkokin al'umma suka jagoranta sun zargi Shugaban na NNPCL, Abba kyari da rashin iya aiki saboda yanda man fetur ke ta kara tsada. Daya daga cikin shuwagabannin kungiyar, Abdullahi Bilal ya bayyana cewa shugabancin kamfanin na NNPCL ya gaza. Masu zanga-zangar sun kuma nemi a dakatar da shigo da man fetur daga kasar waje inda suka ce yana lalatawa mutane motoci a Najeriya.