Friday, March 20
Shadow

Duk Labarai

Na kusa da shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu na karbar kudi(Cin Hanci) kamin su bayar da dama a ganshi>>Inji Sanata Ali Ndume

Na kusa da shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu na karbar kudi(Cin Hanci) kamin su bayar da dama a ganshi>>Inji Sanata Ali Ndume

Duk Labarai
Sanata Ali Ndume yayi zargin cewa, na kusa da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu suna neman a basu kudi, cin hanci kamin su bari mutum ya samu damar ganin shugaban kasar. Ali Ndume ya bayyana hakane a ganawar da aka yi dashi a gidan Talabijin na Arise TV inda yace wasu kalilan ne suke samun damar ganin shugaban kasar ba tare da shamaki ba. Ndume yace yakan ga shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ne kawai a wajan taro.
Kalli Bidiyo: Kawai daga Trump yace zai kawo mana dauki kun kasa bacci, Kune ‘yan tà’àddàn kenan? Inji Kirista Mary

Kalli Bidiyo: Kawai daga Trump yace zai kawo mana dauki kun kasa bacci, Kune ‘yan tà’àddàn kenan? Inji Kirista Mary

Duk Labarai
Wata Kirista me suna Mary ta bayyana damuwa kan yanda tace ake ta tayar da hankula da jin cewa shugaban kasar Amurka, Donald Trump zai kawowa Kiristoci Dauki a kasarnan. Mary Tace duk wanda ya tayar da hankalinsa saboda wannan lamari to shine dan ta'addan. Tace kuma taimako sai an kawoshi saidai wanda bai son gani kamin a kawo ya Mhutu. https://www.tiktok.com/@ryma5570769784231/video/7568129427104746764?_t=ZS-919K0F3gdQe&_r=1
Sanatan Kasar Amurka da ya zuga Donald Trump ya kawowa Najeriya Khari yace kwanannan zasu bayyana sunayen masu goyon bayan Mhuzghunawa Kiristoci a Najeriya

Sanatan Kasar Amurka da ya zuga Donald Trump ya kawowa Najeriya Khari yace kwanannan zasu bayyana sunayen masu goyon bayan Mhuzghunawa Kiristoci a Najeriya

Duk Labarai
Sanata Ted Cruz wanda shine ya kai kudirin dokar saka Najeriya cikin jerin kasashen da kasar Amurka zata sakawa ido ya godewa shugaban kasar Amurkar, Donald Trump bisa wannan mataki da ya dauka. Yace sun cimma burinsu na farko inda yace nan gaba kadan zasu shiga mataki na gaba. Watau wanda yace watau zasu fara bayyana sunayen 'yan Najeriya masu hannu a Muzgunawa Kiristoci. https://twitter.com/SenTedCruz/status/1985831621678023014?t=S5DuWr9XfVI8fNYSLbgX1w&s=19
Kalli Bidiyo: Muna nan kan bakan mu muddin Gwamnatin Najeriya bata magance matsalar ba, sai Mun kai mata Khari>>Inji Sakatariyar Fadar Gwamnatin Amurka

Kalli Bidiyo: Muna nan kan bakan mu muddin Gwamnatin Najeriya bata magance matsalar ba, sai Mun kai mata Khari>>Inji Sakatariyar Fadar Gwamnatin Amurka

Duk Labarai
Sakatariyar fadar Gwamnatin Amurka, Karoline Leavitt ta jadada maganar shugaban kasar Amurka, Donal Trump inda yace gwamnatin Tarayya ta dauki matakin kawo karshen cin Zarafin da akewa Koristoci ko kuma su janye duk wani tallafi da suke baiwa Najeriya sannan kuma su kawo Hari. Ta bayyana hakane ga manema labarai a fadar ta Whitehouse Hakan na zuwane yayin da ake ci gaba da cece-kuce akan lamarin a Najeriya inda da yawa ke ganin cewa Amurkar bata da hurumin kawowa Najeriya hari ba tare da amincewar Gwamnati ba. https://www.tiktok.com/@foxnews/video/7568948087582887198?_t=ZS-9196CNtqclc&_r=1
Kalli Bidiyo: Bayan A’isha Humaira da Rarara, Bana ya sake kafe Bidiyon Dan Majalisa Yusuf Adamu Gadgi inda yake sukhar Bidiyon da suke a matsayinsu na ma’aurata

Kalli Bidiyo: Bayan A’isha Humaira da Rarara, Bana ya sake kafe Bidiyon Dan Majalisa Yusuf Adamu Gadgi inda yake sukhar Bidiyon da suke a matsayinsu na ma’aurata

Duk Labarai
Baana wanda a kwanannan yayi Rikici dasu Rarara da matarsa A'ishatulhumaira bayan da ya zargi Rarara da kaiwa 'yan siyasa matarsa yana kamawa ya kuma sake kafe Bidiyon Dan majalisar Tarayya daga Jihar Filato, Yusuf Adamu Gadgi da matarsa inda yace abinda suke yi a kafafen sada zumunta bai kamata ba. Da yawa dai sun rika cewa me ke damunsa ne ko Asiri aka masa ne na shiga harkar mutanene? Saidai hutudole ya lura cewa tsohon Bidiyonebsai yanzu ne Tiktok suke yadashi. https://www.tiktok.com/@danmutum.1/video/7561844614114675989?_t=ZS-91939YbhqeP&_r=1
Kalli Bidiyon: Ni Musulmi ne kuma ina Alfahari da hakan bana shakkar fadi a ko ina>>Inji Zohran Mamdani Musulmi na farko da ya zama magajin garin Birnin New York

Kalli Bidiyon: Ni Musulmi ne kuma ina Alfahari da hakan bana shakkar fadi a ko ina>>Inji Zohran Mamdani Musulmi na farko da ya zama magajin garin Birnin New York

Duk Labarai
Magajin Garin Birnin New York Musulmi na farko ya bayyana cewa, shi musulmi ne kuma yana Alfahari da hakan kuma baya shakkar fadin hakan a gaban koma wanene. Ya bayyana hakane a jawabinsa na farko tun bayan da ya lashe zaben zama magajin garin Birnin New York City na kasar Amurka. Hakanan shine Magajin gari mafi karancin shekaru, 34 tun kusan shakaru 100 da suka gabata a birnin na New York City.
Kalli Bidiyo: Sa in Sar da Sanata Barau Jibrin yayi inda yake cewa baya tsoron Donald Trump, Abin Kunyane ya jawowa yankin Arewa>>Inji Wannan matashin

Kalli Bidiyo: Sa in Sar da Sanata Barau Jibrin yayi inda yake cewa baya tsoron Donald Trump, Abin Kunyane ya jawowa yankin Arewa>>Inji Wannan matashin

Duk Labarai
Wannan matashin da Bidiyonsa ke kasa yace abin kunyane Sanata Barau Jibrin ya jawowa Yankin Arewa tashin da yayi suka yi sa'insa da kakakin majalisa, Sanata Godswill Akpabio akan harin da Shugaban kasar Amurka, Donald Trump yace zai kawowa Najeriya. Shi dai sanata Barau yace baya jin tsoron Shugaban Amurka, Donald Trump sannan ya bayyanashi da matsoraci inda yayi kira ga kakakin majalisar Dattijai Godswill Akpabio shima ya daina jin tsoron Trump. Saidai Matashin yace sam abinda sanata Barau Jibrin Maliya yayi bai kyauta ba. Yace a baya Sanatan bai taba tashi ya nuna damuwa ba kan matsalar tsaron Arewa sai yanzu dan Trump yace zai kawo Khari? https://www.tiktok.com/@01___abdull/video/7569012826832981269?_t=ZS-918zMMoLdyq&_r=1
Kalli Bidiyo: Ba hakkin Miji bane ya kula da Rashin Lafiyar matarsa, Hakkin Iyayenta ne>>Inji Malam Dr. Ibrahim Jalo Jalingo

Kalli Bidiyo: Ba hakkin Miji bane ya kula da Rashin Lafiyar matarsa, Hakkin Iyayenta ne>>Inji Malam Dr. Ibrahim Jalo Jalingo

Duk Labarai
Malamin Addinin islama, Dr. Ibrahim Jalo Jalingo ya bayyana cewa ba hakkin miji bane ya kula da rashin lafiyar matarsa. Yace hakkin iyayenta ne amma idan miji yayi, ya kyautata. Malam ya bayyana hakane bayan da aka masa tambaya kan rikicin dake faruwa da kuma sa insa da ake akan maganar. https://www.tiktok.com/@ameenwarkal/video/7568833251888942354?_t=ZS-918svzZWwPx&_r=1