Friday, March 20
Shadow

Duk Labarai

Reverend Ezekiel Dachomo ya tsynewa Reno Omokri saboda Reno Omokrin yace Babu wata Mhuzghunawa da akewa Kirista

Reverend Ezekiel Dachomo ya tsynewa Reno Omokri saboda Reno Omokrin yace Babu wata Mhuzghunawa da akewa Kirista

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Reverend Ezekiel Dachomo daga Jihar Filato ya tsinewa Reno Omokri saboda yace babu wata Mhuzghunawa ko Khisan Kyiyashi da akewa Kiristoci a Najeriya. Ezekiel wanda shine shugaban cocin Church of Christ in Nations (COCIN) a karamar hukumar Barkin Ladi yace Reno Omokri yana hada kai da Gwamnati yana cimma wani burinshi inda yace amma abin ya zo karshe a wannan karin ba zai yi nasara ba. Hakana Ezekiel ya kuma tsinewa wasu membobin CAN da suma suka ce ba'awa Kiristoci Kyisan Kyiya...
Malam Ibrahim Mu’azzam me fadakarwa a Shafukan sadarwa yayi sha’awar barin harkar Wa’azi ya koma Harkar Film bayan da ya ga an baiwa wata ‘yar Film kyautar Motar GLK

Malam Ibrahim Mu’azzam me fadakarwa a Shafukan sadarwa yayi sha’awar barin harkar Wa’azi ya koma Harkar Film bayan da ya ga an baiwa wata ‘yar Film kyautar Motar GLK

Duk Labarai
Malam Ibrahim Mu'azzam dake fadakarwa a kafafen sada zumunta yayi sha'awar barin wa'azi ya koma Film bayan da ya ga an baiwa wata 'yar Film kyautar Motar GLK. Malam yace idan ya shiga film din wata kila shima a samu wani ya bashi kyautar motar, daga nan sai ya tuba ya koma ya ci gaba da wa'azin. Saidai Da alama wannan magana yayi ta ne a matsayi shagube ko zunde. https://www.tiktok.com/@ibrahim.muazzam07/video/7568017979439467794?_t=ZS-917c65Kl80v&_r=1
Kalli Bidiyon: Malam Nata’ala yayi mummunan Qarshe saboda yaqi wa’aztuwa ya Rasu yana Fim, dan haka ina fatan Allah ya Azabtar dashi>>Inji Matashin Ustazu Haruna Adam Bauchi

Kalli Bidiyon: Malam Nata’ala yayi mummunan Qarshe saboda yaqi wa’aztuwa ya Rasu yana Fim, dan haka ina fatan Allah ya Azabtar dashi>>Inji Matashin Ustazu Haruna Adam Bauchi

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Matashin Ustazu Haruna Adamu Bauchi yace ba zasu yi wa 'yan fim fatan Rahamar Allah ba saboda abubuwa da yawa sun faru da ya kamata ace sun wa'aztu amma sun ki wa'aztuwa. Ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa daya wallafa a Tiktok. Matashin malamin yace Malam Nata'ala yana kwance a gadon Asibiti amma bai daina yabon 'yan fim ba da masana'antar Kannywood. Yace dan haka Allah ya masa abinda ya ga dama. https://www.tiktok.com/@engr.haarun.adam.bauchi/video/7568816803867118868?_...
Kalli Bidiyon yanda sojojin Amurka suke murnar jin cewa za’a kawo su Najeriya sun ce sun Kagu a kawosu su nuna Kwanjinsu

Kalli Bidiyon yanda sojojin Amurka suke murnar jin cewa za’a kawo su Najeriya sun ce sun Kagu a kawosu su nuna Kwanjinsu

Duk Labarai
Wasu daga cikin sojojin kasar Amurka musamman wadanda asalinsu 'yan Najeriya ne sun hau shafukan su na sada zumunta inda suke nuna Qaguwarsu da son a kawosu Najeriya dan su kawo hari. Saidai yawanci wuna yin abinne cikin Raha. https://www.tiktok.com/@fav.nigeriann/video/7568550935622896927?_t=ZS-917ZIRdkhBB&_r=1 https://www.tiktok.com/@pamelasudduth3/video/7568525575137135879?_t=ZS-917aXwVVYlk&_r=1 Hakan na zuwane bayan da shugaban kasar Amurkar, Donald Trump ya yiwa Najeriya barazanar kawo hari dan yakar wadanda ya kira 'yan tà'àddà masu yiwa kiristoci Khisan Khiyashi.
Yayin da Sanata Godswill Akpabio ke jin tsoron Zhaghin Shugaban kasar Amurka Donald Trump, Sanata Ali Ndume yace yace Trump din Daqiqi ne

Yayin da Sanata Godswill Akpabio ke jin tsoron Zhaghin Shugaban kasar Amurka Donald Trump, Sanata Ali Ndume yace yace Trump din Daqiqi ne

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Sanata Ali Ndume daga jihar Borno ya bayyana Shugaban kasar Amurka, Donald Trump a matsayin wanda ya jahilci lamarin matsalar tsaron Najeriya. Sanata ali Ndume na martanine a gidan Talabijin na Arise TV ga barazanar shugaban kasar Amurka, Donald Trump ta kawowa Najeriya hari saboda kashe wadanda ya kira 'yan ta'adda masu kashe Kiristoci. Sanata Ali Ndume yace matsalar tsaron Najeriya an kwashe kusan shekaru 16 ana fama da ita kuma ta taba kowane addini, ya danganta da inda lamar...
Muna nan akan Bakan mu duk wanda zai yi wa’azi a Jihar Naija sai ya yanki Lasisi duk malamin da ya ji ba zai iya hakan ba ya fita ya bar mana jiharmu>>Inji Gwamnan jihar Naija, Umar Bago

Muna nan akan Bakan mu duk wanda zai yi wa’azi a Jihar Naija sai ya yanki Lasisi duk malamin da ya ji ba zai iya hakan ba ya fita ya bar mana jiharmu>>Inji Gwamnan jihar Naija, Umar Bago

Duk Labarai
Gwamnan jihar Naija, Umar Bago ya jaddada aniyarsa ta cewa, sai malami ya yanki Lasisi a jihar kamin a barshi yayi wa'azi. Yace ba zasu bari malami ya hau mumbari ya rika zagin gwamnati da duk wanda yaga dama ba ko ya kawo wata sabuwar akida ba. Yace duk malamin da ya ga hakan bai masa ba, yana iya karawa gaba.
Kalli Bidiyo: Ganin diyar Dangote, Fatima ta bayar da Gudummawar Naira Miliyan 3 a wajan wani biki ya jawo cece-kuce

Kalli Bidiyo: Ganin diyar Dangote, Fatima ta bayar da Gudummawar Naira Miliyan 3 a wajan wani biki ya jawo cece-kuce

Duk Labarai
Diyar Attajirin Najeriya, Aliko Dangote me suna Fatima ta bayar da gudummawar Naira Miliyan 3 a wajan wani biki. Lamarin ya jawo cece-kuce inda wasu ke ganin a matsayin mahaifinta, ta wuce ta yi kyautar kudin. Saidai wasu sun yaba mata da cewa, Kudin Halas ne shiyasa sannan kudin Cash ta bayar dasu babu jeka ka dawo. https://www.tiktok.com/@the_bridesroom/video/7568488394251193618?_t=ZS-917UHk9MabR&_r=1
Kalli Bidiyon: Wallahi Ko America tazo ba zata iya magance matsalar Tsaron Najeriya ba>>Sheikh Dr. Ahmad Gumi

Kalli Bidiyon: Wallahi Ko America tazo ba zata iya magance matsalar Tsaron Najeriya ba>>Sheikh Dr. Ahmad Gumi

Duk Labarai
Babban Malamin Addinin Islama, Sheikh Dr. Ahmad Gumi ya bayyana cewa, ko kasar Amurka ta zo Najeriya ba zata iya magance matsalar tsaron Najeriya ba. Malam ya bayyana cewa da kasar Rasha ko China ne suka ce zasu kawowa Najeriya dauki za'a yadda dasu saboda a baya basu yiwa kasashe katsalandan a harkokin su na cikin gida. Yace amma America ba da gaske take ba. Yace kuma tunda sojojin Najeriya suka kasa magance matsalar, suma sojojin Amurka ko sun zo ba zasu iya magance matsalar ba.