Saturday, December 13
Shadow

Duk Labarai

Kalli Bidiyo: Ko ka yadda ko baka yadda ba, Bola Ahmad Tinubu shine Shugaban kasa kuma shine ja gaba>>Inji Sheikh Kabir Gombe

Kalli Bidiyo: Ko ka yadda ko baka yadda ba, Bola Ahmad Tinubu shine Shugaban kasa kuma shine ja gaba>>Inji Sheikh Kabir Gombe

Duk Labarai
Malamin Addinin Islama, Sheikh Kabir Gombe ya bayyana cewa a lokacin da aka kirkiri Najeriya, baya tsammanin shugaba kasa, Bola Ahmad Tinubu ya balaga. Ya bayyana cewa amma kuma yanzu shine shugaban kasa, Shine Ja gaba ko ka yadda ko baka yadda ba. Malam ya bayyana cewa, dole a hakura sai sanda mulkinsa ya kare. Ya kawo wannan misali ne ga wasu malaman darika a baya dake cewa su yarane da suke sukar Darika. https://www.tiktok.com/@saleemyusufmuhammadsambo/video/7533765736884391224?_t=ZS-8yXIaBqYGGX&_r=1
Kalli Bidiyo: ‘Yan Kannywood sun fi min Shehunan Darika irin su Inyasi da Shehu Tijjani Daraja>>Inji Malam Ibrahim Matayassara

Kalli Bidiyo: ‘Yan Kannywood sun fi min Shehunan Darika irin su Inyasi da Shehu Tijjani Daraja>>Inji Malam Ibrahim Matayassara

Duk Labarai
Malamin Addinin Islama, Ibrahim Matayassara ya bayyana cewa, 'yan nanaye na Kannywood sun fi masa Shehunan Darika. Ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa dake ta yawo a kaffen sada zumunta. Malam yace kuma Marigayi, Sheikh Abubakar Mahmood Gumi yafi sauran manyan Shehunan Darika. https://www.tiktok.com/@assiddiqassalafyrlemo/video/7533755445920435462?_t=ZS-8yXH43efOxF&_r=1
A 2027, Ina Da Tabbacin Cewa Kafin 12 Na Rana Tinubu Ya Lashe Shugaban Kasa, Cewar Nazir Ɗanhajiya

A 2027, Ina Da Tabbacin Cewa Kafin 12 Na Rana Tinubu Ya Lashe Shugaban Kasa, Cewar Nazir Ɗanhajiya

Duk Labarai
ZABEN 2027: Ina Da Tabbacin Cewa Kafin 12 Na Rana Tinubu Ya Lashe Shugaban Kasa, Cewar Nazir Ɗanhajiya. Shugaban ƙungiyar wayar da kan matasa reshen Jihar Kano kuma Fitaccen Furodusan a masana'antar Kannywood, Nazir Ɗanhajiya ya bayyana cewa yana da tabbacin cewa kafin 12 na rana shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya lashe zaɓensa 2027. Ɗanhajiya, wanda ya bayyana haka ta cikin wata tattaunawarsa da Dokin Ƙarfe TV, ya ƙara da cewa kaso 90 na ƴan Najeriya masoya Tinubu ne. "Idan ka duba za ka ga kashi 1 ne zuwa 5 ake ba wa na Data suke Furofaganda a Social Media ba wai masoya ƙasar ba ne. Mu ne muka san masu zaɓe, mu ne muke tare da masu zaɓe". Inji shi. Nazir ya kuma yi kira ga ƴan Najeriya da su mara wa Tinubu baya ya yi shekara 8 ɗinsa domin gyara da ci gaban da yake kawo w...
Bidiyo: Na tafka Kuskure sosai a rayuwata, ko makiyi na ban so ya shiga wahalar dana shiga, Akwai sanda ake ta so a aureni, naki amma yanzu kuma so nake in yi aure kamin in koma ga mahalicci na>>Inji Ummi Nuhu a sabuwar hirarta

Bidiyo: Na tafka Kuskure sosai a rayuwata, ko makiyi na ban so ya shiga wahalar dana shiga, Akwai sanda ake ta so a aureni, naki amma yanzu kuma so nake in yi aure kamin in koma ga mahalicci na>>Inji Ummi Nuhu a sabuwar hirarta

Duk Labarai
Tsohuwar Tauraruwar fina-finan Hausa, Ummi Nuhu ta bayyana cewa, akwai sanda ake ta son aurenta amma bata maida hankali ba. Tace amma yanzu ta na son ta yi aure kamin komawa ga mahaliccinta. Ummi ta bayyana hakane a sabuwar hirar da BBChausa ta yi da ita inda tace ko makiyinta bata son ya shiga wahala rayuwar data shiga. Saidai Ummi tace ida kuma Allah ya kaddaro cewa a haka zata mutu ba tare da yin aure ba, zata rungumi kaddararta. https://www.tiktok.com/@arewa.update8/video/7533855056240610566?_t=ZS-8yXEjKhL2wq&_r=1 An fara jin halin da Ummi ke ciki nw bayan hirar da Hadiza Gabon ta yi da ita a shirin ta na Gabon Show da ta ke yi a YouTube channel dinta. https://www.tiktok.com/@arewa.update8/video/7533854497441991992?_t=ZS-8yXFBpDuDFx&_r=1 Da yawa dai sun...
INEC ta saka ranar fara rajistar masu zaɓe a faɗin Najeriya

INEC ta saka ranar fara rajistar masu zaɓe a faɗin Najeriya

Duk Labarai
Hukumar zaɓen Najeriya ta ce nan gaba cikin wannan wata za ta fara yin rajistar masu zaɓe a faɗin ƙasar gabanin zaɓukan 2027. Cikin wata sanarwa da INEC ta wallafa a shafinta na X ranar Juma'a, ta ce za ta fara rajistar masu zaɓen ta yanar gizo a ranar 18 gawatn Agustan da muke ciki. Hukumar zaɓen ta kuma saka ranar Litinin 25 ga watan Agustan a matsayin ranar fara rajistar a ofisoshinta da ke ƙananan hukumomi da sauran wuraren da ta ware don gudanar da aikin. INEC ta ce za a riƙa gudanar da aikin ne daga ƙarfe 9:00 na safe zuwa 3:00 na rana a ranakun Litinin zuwa Juma'a. Kan hakan ne hukumar ta buƙaci waɗanda ba su da rajistar su yi amfani da damar wajen mallakar rajistar. Hukumar ta ƙayyade shekara 18 a matsayin mafi ƙanƙantar shekarun yin rajistar zaɓe a Najeriya....
Kalli Bidiyon: Idan da hakkina a Miliyan 152 da aka rabawa kowace cikin ‘yan kwallo mata ‘yan Najeriya ban yafe ba>>Inji Malam

Kalli Bidiyon: Idan da hakkina a Miliyan 152 da aka rabawa kowace cikin ‘yan kwallo mata ‘yan Najeriya ban yafe ba>>Inji Malam

Duk Labarai
Wannan malamin ya bayyana cewa, idan da hakkinsa a cikin Naira Miliyan 152 ds aka baiwa kowanne daga cikin 'yan mata 'yan kwallon kafa na Najeriya, watau Super Falcons da suka ciwo kofin Afrika bai yafe ba. Malam ya bayyana hakane yayin hudubar Juma'a. Ya bayyana takaicin yanda ba'a magance matsalar tsaro ba amma gashi ana rabawa 'yan kwallo kudade. Kudaden da aka rabawa 'yan matan sun jawo cece-kuce sosai. https://www.tiktok.com/@jan_zaki03/video/7533637041154723080?_t=ZS-8yWboFNJitN&_r=1
Allah Sarki: Kalli Bidiyo yanda Adam A. Zango ya dawo ya ci gaba da fim bayan kammala jinya

Allah Sarki: Kalli Bidiyo yanda Adam A. Zango ya dawo ya ci gaba da fim bayan kammala jinya

Duk Labarai
Tauraron fina-finan Hausa, Adam A. Zango ya samu sauki sosai bayan hadarin motar da yayi wanda yayi sanadiyyar kwa ciyarsa a asibiti. Adam A. Zango dai an ganshi a location wajan daukar fim. Kamin nan mun kawo muku cewa, jaruman Kannywood sun shiryawa Adam A. Zango liyafa ta musamman dan bikin dawowarsa ci gaba da sana'a. https://www.tiktok.com/@kannywoodtv1/video/7533577488556035351?_t=ZS-8yWZoGpmMjZ&_r=1 Hakanan shima Adam A. Zangon ya wallafa a shafinsa na Tiktok inda yake cewa yana samun sauki sosai. https://www.tiktok.com/@iam_adam_a_zango/video/7533647058620779781?_t=ZS-8yWaH4JcDbd&_r=1 Adam A. Zango ya daga kafarsa inda aka ga har yanzu akwai bandeji akai.

Ku Yi Amfani da Shafukan Sada Zumunta Wajen Ƙarfafawa Ƙasa, Ba Raba Kan Jama’a Ba, Sakon Shugaba Tinubu Ga Matasa

Duk Labarai
Ku Yi Amfani da Shafukan Sada Zumunta Wajen Ƙarfafawa Ƙasa, Ba Raba Kan Jama’a Ba, Sakon Shugaba Tinubu Ga Matasa. Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga matasan Najeriya da ke da tasiri a kafofin sadarwar zamani da su yi amfani da wannan damar wajen haɗa kan al’umma da ƙarfafa cigaban ƙasa. Ya jaddada muhimmancin tantance gaskiyar bayanai kafin yada su, yana mai cewa karfin da kafafen ke da shi na da tasiri a fagen cigaba da haɗin kai haka kuma amfani da su ta mummunar hanya na iya haifar da rikici. Shugaban ya bayyana hakan ne a lokacin bude taron Progressives Digital Media Summit da aka gudanar a Abuja, mai taken “Unveiling the Critical Role of New Media in National Development.” Ya ce matasa sun fara nuna kwarewa ta hanyar kirkire-kirkire da amfani da fasahar zamani do...