Monday, December 15
Shadow

Duk Labarai

Dangote ya gana da Shugaba Tinubu

Dangote ya gana da Shugaba Tinubu

Duk Labarai
Attajirin Najeriya Alhaji Aliko Dangote ya gana da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a fadarsa sake Abuja. Ganawar tasu ta kasancene ranar Talata da yamma inda kuma suka yi ta a sirri. Hakan na zuwane kwanaki kadan bayan da Dangote yace matatun man fetur na Najeriya dake Warri, Fatakwal da Kaduna da wuya su gyaru duk da kashe dala Biliyan 18 da gwamnatin Tinubu ta yi wajan gyaransu.
Sai mafarki nake da Buhari>>Inji Murja Kunya

Sai mafarki nake da Buhari>>Inji Murja Kunya

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Tauraruwar Tiktok,Murja Kunya ta bayyana cewa sai mafarki tace da tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari. Murja ta roki wadanda basu yafewa Buhari ba su yi hakuri su yafe ma. https://www.tiktok.com/@murjakunya0/video/7529968358188485944?_t=ZS-8yG9VAWzlLc&_r=1
Daga jihar mu, zamu baiwa shugaba Tinubu kuri’u Miliyan 2.5 a zaben 2027>>Inji Gwamnan Edo

Daga jihar mu, zamu baiwa shugaba Tinubu kuri’u Miliyan 2.5 a zaben 2027>>Inji Gwamnan Edo

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya bayyana cewa, Najeriya bata bukatar wani hadakar 'yan Adawa saboda. Yace tsare-tsaren gwamnatin Tinubu sun gyara Najeriya dan haka shi daga jiharsa zasu baiwa shugaba kuri'u Miliyan 2.5 Yace kuma ba wasa yake ba. https://twitter.com/Imranmuhdz/status/1947731180511760526?t=gf8N2oW-50Db6xb_xihGzQ&s=19
Da Duminsa: Majalisar Dattawa ta amince Tinubu ya ciyo bashin Dala Biliyan 21 daga kasashen Duniya Daban-daban

Da Duminsa: Majalisar Dattawa ta amince Tinubu ya ciyo bashin Dala Biliyan 21 daga kasashen Duniya Daban-daban

Duk Labarai
Majalisar Dattawa ta amince Tinubu ya ciyo bashin Dala Biliyan 21. A ranar Talata, Majalisar Dattawa ta amince da shirin gwamnatin Shugaba Bola Tinubu na neman bashin waje sama da dala biliyan 21 ($21bn) domin gudanar da kasafin kudin shekarar 2025–2026, wanda hakan zai bai wa gwamnati damar aiwatar da dokar kasafin kudin 2025 gaba daya. Shirin bashin da aka amince da shi ya hada da dala biliyan 21.19 ($21.19bn) na rancen waje kai tsaye, Euro biliyan 4 (€4bn), Yen biliyan 15 (¥15bn), kyautar tallafi ta dala miliyan 65 ($65m), da kuma rancen cikin gida ta hanyar takardun bashi na gwamnati da jimillar su ta kai kusan Naira biliyan 757 (₦757bn). Haka kuma an tanadi damar tara har zuwa dala biliyan 2 ($2bn) ta hanyar amfani da kayan aikin kudi da aka bayyana da kudin waje a kasuwa...
Kalli Bidiyo: Dangote ya bayyana irin muguntar da aka masa data kusa sawa ya kasa gina matatar man fetur dinsa

Kalli Bidiyo: Dangote ya bayyana irin muguntar da aka masa data kusa sawa ya kasa gina matatar man fetur dinsa

Duk Labarai
Attajirin Najeriya, Aliko Dangote ya bayyana irin muguntar da wani kamfani ya masa da ya bashi matsala sosai Yace a lokacin suna gina matatar man sa, sun baiwa wani kamfanin da baiso ya ambaci sunansa kwangilar kawo musu kaya. Yace kamfanin sai ya kawo kaya marasa kyau suka yi amfani dasu, yace kamin su gyara matsalar da abin ya basu sai da suka shekara 2. https://twitter.com/Imranmuhdz/status/1947655317292003554?t=JRkkmlNu0L_RDe7SvsYSnA&s=19
Ji Abinda Sanata Natasha Akpoti ta sake gayawa Sanata Godswill Akpabio bayan da aka hanata shiga majalisa a yau

Ji Abinda Sanata Natasha Akpoti ta sake gayawa Sanata Godswill Akpabio bayan da aka hanata shiga majalisa a yau

Duk Labarai
Sanata Natasha Akpoti ta zargi kakakin majalisar Dattijai, Sanata Godswill Akpabio da jin haushinta ya hanata ta shiga majalisar a yau saboda ta yi magana game da cin zarafinta. Ta ce kotu ta soke dakatarwar da aka mata dan haka yanzu tana da ikon shiga majalisar. Da take magana ga manema labarai a kofar majalisar, Sanata Natasha Akpoti tace ba gaskiya bane cewa wai an dakatar da ita komawa majalisar saboda daukaka kara da majalisar ta yi akan lamarin. Tace majalisar bata daukaka kara ba kan maganar komawarta majalisar. Tace hanata shiga majalisar take hakkinta ne dana mutanen mazabarta. Sanata Natasha Akpoti tace Akpabio ne kakakin majalisar Dattijai mafi muni da aka taba yi.
Manoman Najeriya na ƙaurace wa masara da shinkafa saboda tsadar taki

Manoman Najeriya na ƙaurace wa masara da shinkafa saboda tsadar taki

Duk Labarai
Manoman shinkafa da masara a Najeriya na fargabar za su iya tafka asara sakamakon tsadar taki da sauran kayan aikin noma. Wasu manoman kuwa sun hakura da noman shinkafar kacokan sun koma noman wani abu daban, saboda a cewarsu tsadar taki ba za ta bari su samu riba ba. Wannan dai na zuwa ne duk da iƙirarin da gwamnatin tarayya ta yi na cewa ta rage farashin takin zamani ga manoma a sassan ƙasar don tallafawa harkokin noma. Wani manomi a jihar Jigawa, Alh. Muhammad Idris ya shaida wa BBC cewa ya kashe kuɗi har naira miliyan ɗaya da dubu ɗari takwas wajen siyan taki da zai yi noma da shi da kuma kuɗin banruwa a kowacce kadada. "Duk da kuɗin da na kashe wajen noma, gaskiyar magana itace babu ribar da zan samu idan aka yi la'akari da tsadar taki da ya tashi da kuma shi kansa shinkaf...
Kuma Dai: Bayan Filayen da ya baiwa ‘ya’yansa, Ministan Abuja, Nyesom Wike ya sake baiwa mahaifinsa da ‘yan uwansa maza da mata da abokai tarin filaye a Abuja

Kuma Dai: Bayan Filayen da ya baiwa ‘ya’yansa, Ministan Abuja, Nyesom Wike ya sake baiwa mahaifinsa da ‘yan uwansa maza da mata da abokai tarin filaye a Abuja

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya Biwa mahaifinsa, Joshua Nlemanya Wike dan shekaru 90 fili a Abuja. Rahoton yace Wike ya baiwa mahaifin nasa filinne a Guzape II wanda darajarsa ta kai ta Naira Miliyan 400. Hakanan bayan mahaifinsa akwai 'yan uwansa maza da mata da abokai da ya baiwa filayen a Abuja. Hakan na zuwa ne kwanaki bayan da aka zargi Wike da baiwa 'ya'yansa filaye a Abujan, zargin da ya karyata yace Atiku ne ke son bata masa suna. Rahoton yace mutane 38 ne Wike ya baiwa ma'aikatansa yace a basu filaye, ma'aikatan da yawa sun yi mamakin wannan abu, kamar yanda peoplesgazette ta ruwaito.
Kalli Hotuna: Kasar Saudiyya ta bude bandaki me AC(Na’urar Sanyaya daki) ga direbobi

Kalli Hotuna: Kasar Saudiyya ta bude bandaki me AC(Na’urar Sanyaya daki) ga direbobi

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Kasar Saudiyya ta bude ban daki ga direbobi masu kai sakonni wanda ke da AC watau Na'urar sanyaya daki. An bude ban dakinne a Al Khobar kuma shine irinsa na farko.