Thursday, February 12
Shadow

Duk Labarai

Kalli Bidiyon: Wanda aka gani ya kashe Naira Biliyan 1.5 wajan Birthday din ‘ya’yansa ya taba cewa yana sona na ki akincewa>>Inji Wannan

Kalli Bidiyon: Wanda aka gani ya kashe Naira Biliyan 1.5 wajan Birthday din ‘ya’yansa ya taba cewa yana sona na ki akincewa>>Inji Wannan

Duk Labarai
Wannan matar ta bayyana cewa mutumin da aka gani ya kashewa 'ya'yansa Naira Biliyan 1.5 wajan Birthday din su, ya taba nemanta da soyayya ta ki kulashi Tace ashe arziki ne yake binta ta kawar da kai. https://www.tiktok.com/@notyourregularkindagurl/video/7605178103123414293?_r=1&_t=ZS-93oeDZ1ofKq
Kalli Bidiyon: Bani da wata Alaqa ta kusa da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu wasu malaman addinine suka hadani Allah da Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) in goyi bayansa>>Inji Malam Nasiru Ahmad Tinubu

Kalli Bidiyon: Bani da wata Alaqa ta kusa da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu wasu malaman addinine suka hadani Allah da Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) in goyi bayansa>>Inji Malam Nasiru Ahmad Tinubu

Duk Labarai
Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa, bashi da alaka ta kusa da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu. Yace abinda ya faru shine, ko a 2023 da ya goyi bayan Tinubu, wasu malaman addinin musulunci ne daga jihohin Yarbawa suka sameshi suka rokeshi akan ya goyi bayan Tinubu. https://twitter.com/i/status/2021106751723225113
Kalli Bidiyon: Naje babban birnin kasar Indiya, New Delhi wallahi Jihar Zamfara tafi India tsafta>>Inji shugaban karamar hukumar Talata Mafara, Hon. Yahya Yari

Kalli Bidiyon: Naje babban birnin kasar Indiya, New Delhi wallahi Jihar Zamfara tafi India tsafta>>Inji shugaban karamar hukumar Talata Mafara, Hon. Yahya Yari

Duk Labarai
Shugaban karamar hukumar Talatar Mafara jihar Zamfara, Hon Yahya Yari ya bayyana cewa, ya je kasar india. Inda yace wallahi Jihar Zamfara ta fi babban birnin India, New Delhi tsafta. Ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa da ya watsu sosai. https://www.tiktok.com/@hon.yahaya.yari/video/7604888430329203989?_r=1&_t=ZS-93ng1q4W0rh
Karfin Hali: Ji yanda wani yace zai sayar da Hedikwatar EFCC dake Abuja, har ya sakata a kasuwa

Karfin Hali: Ji yanda wani yace zai sayar da Hedikwatar EFCC dake Abuja, har ya sakata a kasuwa

Duk Labarai
Wani ya saka Hedikwatar EFCC dake Abuja a kasuwa inda yace yana neman me saye akan Naira Miliyan 800, kudin dillali Naira Miliyan 120. https://twitter.com/i/status/2020753060734144752 Ya saka tallar ne a shafinsa na X inda lamarin ya dauki hankula sosai har EFCC din da kansu suka yi raddi. https://twitter.com/i/status/2020922896823222588 EFCC ta bayyana masa cewa, lallai kana da karfin Hali.