Thursday, January 22
Shadow

Duk Labarai

Allah Sarki, Kalli Bidiyon: A yayin da Sarki Sanusi yasa aka kawo mai Mal. Haruna da akawa iyalansa aika-aika fada ya masa Gaisuwa, shi kuwa Sarki Aminu Tashi yayi ya je har gida yawa Malam Haruna ta’aziyya

Allah Sarki, Kalli Bidiyon: A yayin da Sarki Sanusi yasa aka kawo mai Mal. Haruna da akawa iyalansa aika-aika fada ya masa Gaisuwa, shi kuwa Sarki Aminu Tashi yayi ya je har gida yawa Malam Haruna ta’aziyya

Duk Labarai
A jiya ne hutudole ya kawo muku yanda Sarki Muhammad Sanusi II ya kirawo Mal. Haruna wanda akawa iyalansa aika-aika a Dorayi zuwa fada ya masa gaisuwa. Lamarin ya jawo cece-kuce sosai. Saidai a yanzu, Sarki Aminu Ado Bayero ya tashi ya je yawa Mal. Haruna ta'aziyya inda har ya hada masa da kyautar Naira Miliyan 2. https://twitter.com/i/status/2013660637943992687 https://twitter.com/i/status/2013650977937649928
Kalli Bidiyon: Ana ta zagin mu to yau gashi Bahaushe yayi abinda Fulani basu taba yi ba a Dorayi Kano>>Inji Wannan Bafulanin

Kalli Bidiyon: Ana ta zagin mu to yau gashi Bahaushe yayi abinda Fulani basu taba yi ba a Dorayi Kano>>Inji Wannan Bafulanin

Duk Labarai
Wannan Bafulatanin ya bayyana cewa, Ana zaginsu a matsayin Fulani da tayar da zaune tsaye amma ga Bahaushe yayi aika-aikar da bazu iya yi ba. Ya bayyana hakane a matsayin martani ga aikaaikar da akawa wata mata da 'ya'yanta a Dorayi Kano. Yace duk wanda ya sake zagin Fulani sai..... https://twitter.com/i/status/2013633086106259494
Kalli Bidiyon abinda akawa wannan matar a kasar Morocco saboda ta goyi bayan kasar Senegal

Kalli Bidiyon abinda akawa wannan matar a kasar Morocco saboda ta goyi bayan kasar Senegal

Duk Labarai
Wannan wata matace data yi ikirarin cewa oganta ya koreta daga wajan aiki saboda ta goyi bayan Senegal a wasan karshe na gasar AFCON da aka buga. Matar dai tana aiki ne ga wani mutum a kasar ta Morocco amma da aka zo wasan karshe na gasar AFCON wanda aka buga tsakanin Morocco da Senegal, matar ta Goyi bayan Senegal wanda sune suka ci kofin. Saidai dalilin haka haushi ya kama oganta ya koreta daga aiki. https://twitter.com/i/status/2013655621204086854
Munin Laifin wanda suka je Katsina Maulidin Shehu yafi na wanda suka yi aikata-aika a Dorayi Kano a wajan Allah>>Inji Dr. Hussain Kano

Munin Laifin wanda suka je Katsina Maulidin Shehu yafi na wanda suka yi aikata-aika a Dorayi Kano a wajan Allah>>Inji Dr. Hussain Kano

Duk Labarai
Malami me da'awa a kafafen sada zumunta, Dr. Hussain Kano ya bayyana cewa, Munin Laifin wanda suka je Maulidi a Katsina yafi na wanda suka yiwa matar aure da 'ya'yanta aika-aika a Dorayi Kano. A cewarsa, masu Maulidi shirka suka aikata su kuma wancan na Kano, Laifi ne suka aikata wanda idan Allah ya ga dama zai iya yafe musu. https://www.tiktok.com/@aminujtown/video/7597466619908017416?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7597466619908017416&source=h5_m&timestamp=1768943907&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_me...
Kalli Bidiyon: Yanda Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II ya fara zuwa aji a jami’ar Northwest University, Kano bayan da suka bashi Admission na karatun Shari’ar Musulunci

Kalli Bidiyon: Yanda Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II ya fara zuwa aji a jami’ar Northwest University, Kano bayan da suka bashi Admission na karatun Shari’ar Musulunci

Duk Labarai
Bidiyon ya bayyana inda aka ga me martaba sarkin Kano, Muhammad Sanusi II ya halarci lecture a ajin jami'ar Northwest University, Kano. https://twitter.com/i/status/2013580851003478041 A baya dai rahotanni sun bayyana cewa, jami'ar ta baiwa Sarki Sanusi Admission na karatun Shari'ar Musulunci data gargajiya. Lamarin dai ya dauki hankula sosai inda ake ta mamaki.
Kalli Bidiyon: ‘Yansanda sun kamasu suka sa min Ankwa, sai na hangi Hular Faston cocinmu, na duka in dauka, ina taba hular sai ankwar dake hannun ta kwance>>Inji Wannan Kiristan

Kalli Bidiyon: ‘Yansanda sun kamasu suka sa min Ankwa, sai na hangi Hular Faston cocinmu, na duka in dauka, ina taba hular sai ankwar dake hannun ta kwance>>Inji Wannan Kiristan

Duk Labarai
Wannan wani Kirista ne da ya bayyana cewa, 'yansanda sun kamashi suka saka masa Ankwa. Yace ya ga hular fastonsa a kasa, ya duka ya dauka, yana taba hular sai ankwar hannunsa ta kwance. https://twitter.com/i/status/2013521780472791349 Lamarin dai ya bayar da mamaki.
Kalli Bidiyon yanda Mijin Matarnan da ‘ya’yanta da aka wa aika-aika a Dorayi ya je fadar Sarkin Kano dan sarkin ya masa ta’aziyya

Kalli Bidiyon yanda Mijin Matarnan da ‘ya’yanta da aka wa aika-aika a Dorayi ya je fadar Sarkin Kano dan sarkin ya masa ta’aziyya

Duk Labarai
Wannan malam Harunane da Akawa matarsa da 'ya'yansa aika-aika a Dorayi dake Kano yayin da ya je fadar Me martaba sarkin Kano, Muhammad Sanusi II dan sarkin ya masa gaisuwa. Da yawa dai sun bayyana mamakin ganin cewa ba sarkin ne ya je gidansa ba, shine ya je gidan sarkin dan sarkin ya masa gaisuwa. Wasu dai sun ce idan su ne ba zasu je ba. https://twitter.com/i/status/2013260465497903599