Sunday, February 15
Shadow

Duk Labarai

A yau ne Gwamna Abba zai koma APC a hukumance

A yau ne Gwamna Abba zai koma APC a hukumance

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, a yau ne, 12 ga watan Janairu, Gwamman Kano, Abba Kabir Yusuf zai koma jam'iyyar APC a hukumance. A baya dai an saka ranar 5 ga watan Janairu cewa ranar me Abba zai koma APC amma hakan bata samu ba. Saidai daga baya an bayyana 12 ga wata, watau yau, kenan inda aka ce Abban zai koma APC. Rahotanni sun bayyana cewa, tsohon shugaban jam'iyyar, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ta dawo Najeriya daga Dubai dan halartar wannan bikin na komawar Abba APC.
Kalli Bidiyon yanda wata Budurwa tasa aka kama mawakin Kudu, Portable bayan da ya Dìrqà mata Chìkìn Shègyè

Kalli Bidiyon yanda wata Budurwa tasa aka kama mawakin Kudu, Portable bayan da ya Dìrqà mata Chìkìn Shègyè

Duk Labarai
Wata Budurwa tasa an kama mawaki Kudu, Portable inda aka ganshi yana ta kuka yana bada hakuri a ofishin 'yansanda. Rahotanni sun bayyana cewa an gayyaceshi ofishin 'yansandan ne yaki zuwa shiyasa aka kamashi. Inda a wata ruwayar kuma an ce budurwar na zargisa da Chìn Zàràfìntanè. Har yanzu dai babu wani cikakken bayani a hukumance kan dalilin da yasa aka kamashi. https://twitter.com/i/status/2010369197138747579
Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: An samu wani shedani yayi Amfani da AI ya chìrèywà Rahama Saidu kaya

Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: An samu wani shedani yayi Amfani da AI ya chìrèywà Rahama Saidu kaya

Duk Labarai
Screenshot An sami wani marar tsoron Allah yayi amfani da AI ya cirewa Rahama Saidu kaya daga jikinta aka ganta Tùmbùr. Saidai wannan hoto da yayi na karkirane, ba Rahama ce ta saka wannan hoton ba. Abokin Rahama, Baba Sadik Yayi Martani kan wannan lamari amar haka: "ILLAR (AI) WATO ARTIFICIAL INTELLIGENCE BARAZANE SOSAI GA MUTANE Illar AI a wannan zamani ba ƙaramin abu bace Fasaha ce mai kyau kuma mai amfani sosai, amma tambayar ita ce yadda muke amfani da ita. Mu ’yan Najeriya, Allah Ya ba mu basira da ilimi na musamman; gaskiya ne, yan Najeriya unique ne, kuma muna da hazaka sosai. Amma abin takaici, sau da yawa muna karkatar da wannan ilimi zuwa shirme da shashanci, maimakon muyi amfani da shi wajen alheri da gina al’umma. Yanzu wanda ya ƙirƙiri irin waɗannan abubu...
Kalli Bidiyon abinda Mbappe yayi da ya jawo cece-kuce sosai bayan nasarar da Barcelona ta samu akan Real Madrid

Kalli Bidiyon abinda Mbappe yayi da ya jawo cece-kuce sosai bayan nasarar da Barcelona ta samu akan Real Madrid

Duk Labarai
Bayan wasan Supercopa de Espana da aka yi tsakanin Real Madrid da Barcelona wanda Barca ta yi nasarar cin kwallaye 3-2 ta dauki Kofin, Kylian Mbappe yayi wani da ya jawo cece-kuce. Bayan da aka kammala baiwa Real Madrid sarkar girmamawa kuma 'yan Barcelona suka tafa musu. Mbappe ya hana 'yan Madrid tsayawa su tafawa 'yan Barcelona bayan da aka basu kofin. An ganshi a wani Bidiyo yana ta kiran abokan wasansa da su bar gurin. Lamarin ya raba kawunan mutane inda wasu suka ce hakan daidai ne amma wasu suka ce be kyauta ba. https://twitter.com/i/status/2010600346910134379 https://twitter.com/i/status/2010604785867911421
NNPP tace ba zata baiwa Kwankwaso takara a 2027 ba

NNPP tace ba zata baiwa Kwankwaso takara a 2027 ba

Duk Labarai
Jam'iyyar NNPP ta bayyana cewa, ba zata baiwa Dr. Rabiu Musa Kwankwaso takara a zaben shekarar 2027 ba. Jam'iyyar ta bayyana hakane ta bakin sakataren ta, Mr. Ogini Olaposi a sanarwar da ya fitar ranar 12 ga watan Janairu. Ya bayyana cewa jam'iyyar zata baiwa asalin 'yan jam'iyyar masu kishinta takara ne. Hakan na zuwane biyo bayan rashin jituwar da aka samu tsakanin Kwankwaso da jam'iyyar ta NNPP.