Tuesday, March 10
Shadow

Duk Labarai

An baiwa Gwamnatin tarayya shawarar ta sa a Dauki Azumi duka Najeriya gobe dan awa ‘yan kwallon Najeriya, Super Eagles Addu’ar samun nasara a wasan da zasu yi da Morocco

An baiwa Gwamnatin tarayya shawarar ta sa a Dauki Azumi duka Najeriya gobe dan awa ‘yan kwallon Najeriya, Super Eagles Addu’ar samun nasara a wasan da zasu yi da Morocco

Duk Labarai
An baiwa Gwamnatin tarayya shawarar tasa a dauki Azumi gobe, Laraba dan a taya 'yan kwallon Najeriya, Super Eagles addu'ar nasara. Ranar Alhamis idan Allah ya kaimu za'a buga wasan kusa dana karshe tsakanin Najeriya da me masaukin baki, Morocco. Me sharhi akan harkar tsaro, Deji Adesogan ne ya bayar da wannan shawarar.
Kalli Bidiyon: Ta je kasar Saudiyya a gaban dakin Ka’aba tana rokon Allah ya saka mata kan samarin da suka yaudareta

Kalli Bidiyon: Ta je kasar Saudiyya a gaban dakin Ka’aba tana rokon Allah ya saka mata kan samarin da suka yaudareta

Duk Labarai
Wannan wata matashiya ce data je kasar Saudiyya tana rokon Allah a dakin Ka'aba cewa ya saka mata kan samarin da suka yaudareta. Saidai daga baya an gano ashe Soja Boy yayi rawa da ita. Lamarin ya jawo cece-kuce sosai. https://www.tiktok.com/@danabroad001/video/7593680635772898582?_r=1&_t=ZS-932Z6MlF3Q0 https://www.tiktok.com/@dan_sarkeey_kilishi/video/7593850699209788692?_t=ZS-932XVGsld9V&_r=1
Na yi mamaki da naji Kwankwaso ya bayyana ni a matsayin makiyinsa>>Inji Ganduje

Na yi mamaki da naji Kwankwaso ya bayyana ni a matsayin makiyinsa>>Inji Ganduje

Duk Labarai
Tsohon Gwamnan Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa, yayi mamaki da ya ji Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyanashi a matsayin makiyinsa. Yace, shi baya kallon Kwankwaso a matsayin makiyi. Yace ya kamata ace sun wuce wannan wurin, Yace a yanzu hadin kai a Kano na da matukar Muhimmanci. Yace yana kiran Kwankwaso ya hakura da siyasa ya sanyawa zuciyarsa ruwan sanyi. Ganduje ya kuma yiwa Abba maraba da zuwa jam'iyyar APC.