Saturday, January 3
Shadow

Duk Labarai

Kalli Bidiyon irin murnar da Mahaifiyar dan Najeriya Jamaldeen Jimoh-Aloba ta yi bayan ganinsa ya bugawa kungiyar Aston Villa wasa a karin farko

Kalli Bidiyon irin murnar da Mahaifiyar dan Najeriya Jamaldeen Jimoh-Aloba ta yi bayan ganinsa ya bugawa kungiyar Aston Villa wasa a karin farko

Duk Labarai
Mahaifiyar dan kwallon Najeriya, Jamaldeen Jimoh-Aloba ta buge da murna bayan ganin dan nata ya bugawa kungiyar Aston Villa wasa a karin farko. Ta rika tsalle tanawa Allah godiya da wannan nasara da danta ya samu. https://twitter.com/instablog9ja/status/2006283627173154841?t=EK5gXjD_fIxzQS-Wc4Zzug&s=19
Allah Sarki, Kalli Bidiyon yanda wani yawa Wannan Budurwar wayau, ya nuna yana sonta, Ya Thàfì mata da waya

Allah Sarki, Kalli Bidiyon yanda wani yawa Wannan Budurwar wayau, ya nuna yana sonta, Ya Thàfì mata da waya

Duk Labarai
Wannan budurwar ta dauki hankula bayan da aka ganta tana ta rusar kuka. Tace wanine ya nuna yana sonta inda ya mata wayau ya karbar mata waya ya gudu da ita. Lamarin ya dauki hankula sosai inda wasu ke cewa wai bakano ne saurayin ita kuma 'yar Zaria. https://www.tiktok.com/@d3_online_tv/video/7589566812300365077?_t=ZS-92fu5K9QSfZ&_r=1
Kalli Bidiyon: Kyauta Dillaliya ta Shirin Dadin Kowa ta koka inda tace An kwashe mata kudin Account dinta saboda bashin Gwamnati da ta ci

Kalli Bidiyon: Kyauta Dillaliya ta Shirin Dadin Kowa ta koka inda tace An kwashe mata kudin Account dinta saboda bashin Gwamnati da ta ci

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, Kyauta Dillaliya ta koka da cewa, an kwashe mata kudi daga Account Dinta biyo bayan bashin Gwamnati data ci. Tace yanzu an saka ta a rayuwar kakanikayi bata san yanda zata yi ba. Ta bayyana hakane a shafinta na Tiktok inda tace to yanzu yaya zata yi ta biya kudin Haya da kudin makarantar yaranta? https://www.tiktok.com/@kyauta_dillaliya/video/7589419892781108501?_t=ZS-92fqN0ncsIj&_r=1
Kalli Bidiyon: Abinda wannan ‘yar Najeriyar ke yi da Wannan Balaraben dan kasar Morocco a filin kwallo lokacin ana wasa ya jawo cece-kuce sosai

Kalli Bidiyon: Abinda wannan ‘yar Najeriyar ke yi da Wannan Balaraben dan kasar Morocco a filin kwallo lokacin ana wasa ya jawo cece-kuce sosai

Duk Labarai
Wannan wata 'yar Najeriya ce da aka gani a filin kwallo a kasar Morocco tare da wani balarabe dan kasar. An ganta dashi tana shafa masa kai suna rawa tare. Saidai daga baya shi kanshi abin ya bashi kunya har sai da ya rika rufe ido. Lamarin ya jawo muhawara sosai. https://twitter.com/instablog9ja/status/2006100826633208002?t=Mbtjg_TO13Zct1GtkoBzfw&s=19
Kalli Bidiyon: Abinda dan shugaban kasa, Seyi Tinubu yayi a Morocco da ya jawo cece-kuce

Kalli Bidiyon: Abinda dan shugaban kasa, Seyi Tinubu yayi a Morocco da ya jawo cece-kuce

Duk Labarai
A kasar Morocco inda ake buga gasar AFCON, An ga fastar siyasa ta dan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu watau, Seyi Tinubu. Dan Fafutuka, VDM ne ya ga fastar inda lamarin ya dauki hankula sosai bayan da aka ga wani Bidiyon yana cewa lallai dan shugaban kasar idonsa a rufe yake kan neman mukamin siyasa. Da yawa dai suj ce hakan bai dace ba dan ba wajan siyasa bane. https://twitter.com/dammiedammie35/status/2006076974587076692?t=xxa8UCp6HLImVOJ1wtxYRQ&s=19 Akwai dai rahotannin dake cewa, dan shugaban kasar na neman takarar gwamnan jihar Legas.
Ji Wani Abu Marar Dadi da ya samu dan gidan Abubakar Malami bayan da aka kaisu gidan yarin Kuje tare da mahaifinsa

Ji Wani Abu Marar Dadi da ya samu dan gidan Abubakar Malami bayan da aka kaisu gidan yarin Kuje tare da mahaifinsa

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Dan gidan tsohon Ministan shari'a Abubakar Malami, Abubakar Abdulaziz Malami, ya kwanta Rashin Lafiya bayan da aka kaisu gidan yarin Kuje. Rahotanni sun ce an garzaya dashi asibitin dake cikin gidan yarin inda aka bashi Kulawa. Abubakar Malami dai an kulleshi tare da dansa da matarsa a cikin gidan yarin.
An samar da Dala $180,000 dan gina masallaci a matsayin sadaqatul Jariya ga Abokin Anthony Joshua da ya rasa rayuwarsa a Hadarin motar da suka yi

An samar da Dala $180,000 dan gina masallaci a matsayin sadaqatul Jariya ga Abokin Anthony Joshua da ya rasa rayuwarsa a Hadarin motar da suka yi

Duk Labarai
Rahotanni sun ce an tara dala $180,000 dan gina masallaci a matsayin sadaqatul Jariya ga abokin Anthony Joshua me suna Kevin “Latif” Ayodele da ya rasu a hadarin motar da ya rutsa dashi. Abokan Anthony Joshua biyu ne suka rigamu gidan gaskiya bayan hadarin da ya rutsa dashi a hanyar Legas zuwa Ibadan. Anthony Joshua ya ji raunuka amma ba masu tsanani ba.