Saturday, May 3
Shadow

Duk Labarai

Gwamnonin arewa maso gabashin Najeriya na taro kan tsaro a yankin

Gwamnonin arewa maso gabashin Najeriya na taro kan tsaro a yankin

Duk Labarai
A ranar Litinin ɗin nan ne gwamnonin shiyyar arewa maso gabashin Najeriya suke taro a birnin Damaturu babban birnin Jihar Yobe kan matsalolin da yankin ke fama da su. Taron na zuwa a daidai lokacin da yankin ke fama da sabin hare-haren mayakan Boko Haram. Masana da al'ummar yankin na cewa dama ce gwamnonin suka samu domin tattauna yadda za a shawo kan matsalar tsaro da ke addabar yankin. A ranar Talata ne dai ƙungiyar ISWAP ta ɗauki alhakin kai wani harin bam da ya yi sanadiyyar mutuwar mutum 26 a Rann a jihar Borno.
Masu gudanarwa na jami’o’in Najeriya sun sace Naira Biliyan 71.2 daga cikin kudaden da aka bayar a baiwa daliban jami’o’in bashi

Masu gudanarwa na jami’o’in Najeriya sun sace Naira Biliyan 71.2 daga cikin kudaden da aka bayar a baiwa daliban jami’o’in bashi

Duk Labarai
Hukumar da ke yaƙi da masu yi wa ƙasar almundahana, ICPC ta ƙaddamar da wani bincike kan zargin zabtare wa ɗaliban da gwamnati ta bai wa bashin karatu da ake kira NELFUND da makarantu da jami'o'i ke yi. Hukumar ta ICPC wadda ta wallafa hakan a shafinta na X, ta ce w annan dai ya biyo bayan rahotannin da ke zargin manyan makarantu fiye da 51 da ke datse kuɗaɗen. An dai yi zargin cewa manyan makarantun na datse kuɗin da ya kai naira 3,500 zuwa naira 30,000 daga kuɗin bashin kowane ɗalibi. Binciken farko-farko ya bayyana yadda aka samu giɓi a rabon kuɗaɗen, inda daga cikin naira biliyan 100 da gwamnatin tarayya ta saki ga tsarin bayar da bashin na NELFUND, naira biliyan 28.8 ne kacal suka isa ga ɗaliban, inda kuma aka nemi naira biliyan 71.2 aka rasa.
Tinubu zai je Katsina ziyarar aiki ta kwana biyu

Tinubu zai je Katsina ziyarar aiki ta kwana biyu

Duk Labarai
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyarar aiki ta kwana biyu zuwa jihar Katsina da ke arewa maso yammacin ƙasar. Cikin wata sanarwa da kakakin shugaban ƙasar, Bayo Onanuga ya fitar, ya ce a ziyarar - wadda zai fara ranar Juma'a - shugaban zai gana da masu ruwa da tsaki domin nazartar yanayin tsaro a jihar. Sanarwar ta ce shugaban zai ƙaddamar da cibiyar ayyukan noma ta zamani da wani titi mai hannu biyu, mai tsawo kilomita 24 da gwamnan jihar, Dikko Radda ya kammala. Haka kuma Bayo Onanuga ya ce Shugaba Tinubu zai kuma halarci ɗaurin auren ƴargidan gwamnan Katsinan kafin kammala ziyarar tasa a jihar.
Matukar Muneerat Abdulsalam Ta Amince Ta Zo Mu Yi Aure, Dama Ina Da Burin Auren Wadda Ta Girme Ni, Inji Malam Musa Rafin Kuka

Matukar Muneerat Abdulsalam Ta Amince Ta Zo Mu Yi Aure, Dama Ina Da Burin Auren Wadda Ta Girme Ni, Inji Malam Musa Rafin Kuka

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Matukar Muneerat Abdulsalam Ta Amince Ta Zo Mu Yi Aure, Dama Ina Da Burin Auren Wadda Ta Girme Ni, Inji Malam Musa Rafin Kuka Wace fata za ku yi masa?
Ya kamata ku fahimci cewa matsin tattalin arziki ba a Najeriya bane kadai, Annobace data mamaye ko ina a Duniya>>Shugaba Tinubu

Ya kamata ku fahimci cewa matsin tattalin arziki ba a Najeriya bane kadai, Annobace data mamaye ko ina a Duniya>>Shugaba Tinubu

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, ya kamata mutane su gane cewa, Matsalar tattalin arziki ba a Najeriya bane kadai, Annobace data mamaye kowace kasa a Duniya. Shugaba Tinubu ya bayyana hakane a sakonsa na ranar ma'aikata. Dan haka ya baiwa Ma'aikatan Najeriya hakuri inda yace su co gaba da juriya musamman game da bukatun da suke gabatar masa. Shugaban yace yana sane da halin matsin rayuwa da yunwa da 'yan Najeriya musamman ma'aikata ke ciki inda ya sha Alwashin magance wadannan matsaloli. Shugaba Tinubu ya bayyana hakane a Eagle Square dake Abuja ta bakin Ministan Kwadago, Muhammad Maigari Dingyadi
Kalli Bidiyo: Karuwanci ne sana’ata, kuma ta sanadinsa na sai mota, yanzu Aikin Hanjji nake son zuwa in roki Allah ya yafe min daga nan sai in daina>>Inji Yasmin daga Kaduna

Kalli Bidiyo: Karuwanci ne sana’ata, kuma ta sanadinsa na sai mota, yanzu Aikin Hanjji nake son zuwa in roki Allah ya yafe min daga nan sai in daina>>Inji Yasmin daga Kaduna

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wata matashiya me suna Yasmin daga Jihar Kaduna ta bayyana cewa, Sana'ar karuwanci take yi. Ta bayyana hakane a wata hira da aka yi da ita wadda ta yadu sosai a kafafen sada zumunta. Matashiyar ta bayyana cewa dalilin wannan sana'a ta sayi mota kuma yanzu Saudiyya take son zuwa. Ta bayyana cewa, burinta shine idan ta ce Saudiyya ta dawo sai ta Tuba. Kalli Bidiyon anan: https://twitter.com/Abdulilu1/status/1917732658773385317?t=AU6VHpdCfn5Cu4yvT3C5Vw&s=19 A yayin...
Ka je Kotu: Sanata Natasha Akpoti ta gayawa Sanata Godswill Akpabio bayan da yace ta bayyana hujjarta na cewa ya nemeta da lalata

Ka je Kotu: Sanata Natasha Akpoti ta gayawa Sanata Godswill Akpabio bayan da yace ta bayyana hujjarta na cewa ya nemeta da lalata

Duk Labarai
Sanata Natasha Akpoti ta bayyanawa kakakin majalisar Dattijai, Sanata Godswill Akpabio cewa ya tafi kotu idan yana son ta bayyana shaidar cewa ya nemeta da lalata. Tace kotu ce kadai zata iya tursasa ta ta bayyana hujjojin zargin da take masa. Ta bayyana hakane biyo bayan neman da Sanata Godswill Akpabio yayi ta bakin lauysanda cewa Sanata Natasha Akpoti ta bayyana hujjar cewa ta nemeta da lalata.
DA ƊUMI-ƊUMI: Karon Farko Nijeriya Za Ta Karɓi Bakuncin Gasar Karatun Alƙur’ani

DA ƊUMI-ƊUMI: Karon Farko Nijeriya Za Ta Karɓi Bakuncin Gasar Karatun Alƙur’ani

Duk Labarai
DA ƊUMI-ƊUMI: Karon Farko Nijeriya Za Ta Karɓi Bakuncin Gasar Karatun Alƙur’ani. Rahotanni da ke shigo mana yanzu sun tabbatar da cewa Nijeriya za ta karɓi bakwancin masabaƙar karatun Alkur'ani mai girma ta duniya a wannan shekarar. Majiyar Jaridar Arewa ta tabbatar da cewa Musabaƙar ta ƙasa da ƙasa wadda za a gabatar a watan Agustan bana 2025. Tsohon ɗan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Bassa a Jihar Filato, Muhammad Adam Alkali, ya ɗauki nauyin shirya wannan gasar. Hakazalika za a fara daga Jos ne, daga bisani a kammala a birnin Abuja. Ana kyautata zaton Musabaƙar zata samu halartar wakilai daga ƙasashe kusan 20, na sassan faɗin duniya.
DA ƊUMI-ƊUMI: A Shirye Nike Na Auri Muneerat Abdussalam Idan Har Ta Amince – Inji Usman Ibrahim Kobie

DA ƊUMI-ƊUMI: A Shirye Nike Na Auri Muneerat Abdussalam Idan Har Ta Amince – Inji Usman Ibrahim Kobie

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Matashi Usman Ibrahim Kobie ya bayyana aniyarsa na auren shahararren yar TikTok, kuma mai sayar da maganin ma'aurata, Muneerat Abdussalam idan ta amince. Matashin ya bayyana haka ne a shafinsa na Manhajar Facebook, a ranar Alhamis. Inda ya bayyana cewa "Matukar Muneerat Abdussalam ta shirya yin aure, to tazo kawai mu daidaita, ni kuma in aureta in kawota Bauchi cikin farin ciki da natsuwa. Dama tuni nake da burin auren mace mai hankali da wayewa, wadda ta girme ni a shekarun d...