Wednesday, May 13
Shadow

Duk Labarai

Da Duminsa: Tsohon Shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya bayyana matsayarsa game da tsayawa takara a 2027

Da Duminsa: Tsohon Shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya bayyana matsayarsa game da tsayawa takara a 2027

Duk Labarai
A yayin da matasa suka taru a kofar gidansa suna kiran ya fito takarar shugaban kasa a 2027. Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya bayyana cewa ya ji kiraye-kirayen amma zai tattauna da tuntubar na kisa dashi kamin ya yanke hukunci. Jonathan ya bayyana muhimmancin kishin kasa da kuma shigar matasa a dama dasu a harkar shugabanci. https://twitter.com/i/status/2052339841191276747
Kalli Bidiyon da Duminsa: Tsohon Shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya fito zaiwa magoya bayansa jawabi bayan da suka je kofar gidansa suna kiran ya fito takarar shugaban kasa

Kalli Bidiyon da Duminsa: Tsohon Shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya fito zaiwa magoya bayansa jawabi bayan da suka je kofar gidansa suna kiran ya fito takarar shugaban kasa

Duk Labarai
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya fito kofar gidansa a Abuja yanawa manema labarai jawabi bayan da masoyansa suka taru suke kiran ya fito takarar shugaban kasa a 2027. An ga mutane dauke da kwalayen yabo da kuma kira ga shugaba Jonathan ya fito takarar shugaban kasa. Saidai zuwa yanzu yana magana da manema labarai tukuna https://twitter.com/i/status/2052332086275530849
Ko Buhari Me gidanka ba sau daya ya fito taka ya zama shugaban kasa ba>Masussuka ya gayawa Pantami

Ko Buhari Me gidanka ba sau daya ya fito taka ya zama shugaban kasa ba>Masussuka ya gayawa Pantami

Duk Labarai
Malam Masussuka ya gayawa Hon. Isa Ali Pantami cewa ko Tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari me gidansa ba sau daya ya fito takara yayi nasara ba. Yace dan haka shima dan bai samu takarar Gwamnan jihar Gombe ba kamata yayi ya hakura. Masussuka ya kara da cewa, Pantami ya dauka limanci ne saboda yaga da an yi taron manya idan yana gurin ce masa ake ya wuce kawai, to ya sha yanzu ma da ya fito takara haka za'a masa. https://www.tiktok.com/@danmalam807/video/7636889338818710805?_r=1&_t=ZS-969umjqktjF
Nima Ina son Update dina ya fita>>Inji Wannan matashiyar

Nima Ina son Update dina ya fita>>Inji Wannan matashiyar

Duk Labarai
Wata matashiya dake yin Tiktok wadda ke amfani da sunan matar oga ta bayyana cewa, tana son Update dinta itama ya fita. Ta bayyana cewa, dan Namiji ya fitar da Update dinta ko a jikinta babu abinda zata ji. Ta bayyana hakane a yayin da ake kan maganar fitar Bidiyon wata matashiya a Arewa inda ake ta Allah wadai kan lamarin. https://www.tiktok.com/@jamilasani20/video/7636508774890605831?_r=1&_t=ZS-969uBVMHTai
Kalli Bidiyon: Yanda Abokina ya kama Mahaifinsa da kawarsa a Hotel a Zari>>Inji wannan matashi

Kalli Bidiyon: Yanda Abokina ya kama Mahaifinsa da kawarsa a Hotel a Zari>>Inji wannan matashi

Duk Labarai
Matashi me yin sana'ar kasuwancin Forex ya bayyana cewa wani abokinsa ya kama mahaifinsa da kawarsa a dakin Otal a Zaria. Yace sun yi fada da kawar tasa ne ta ce masa zai ga abinda zata masa, kawai sai aka kirashi wani otal yana zuwa sai ya tarar da kawar tasa da mahaifinsa. https://www.tiktok.com/@godbless_mother_forex/video/7636478458499026196?_r=1&_t=ZS-969sr08hiWv
Ɗan majalisa a Borno ya fashe da kuka inda ya roƙi a ba shi dama karo na biyar,ya cewa mutanen mazabarsa shi bawan Allah ne kuma talaka

Ɗan majalisa a Borno ya fashe da kuka inda ya roƙi a ba shi dama karo na biyar,ya cewa mutanen mazabarsa shi bawan Allah ne kuma talaka

Duk Labarai
Ɗan majalisa a Borno ya fashe da kuka inda ya roƙi a ba shi dama karo na biyar. Ɗan majalisar dokokin jihar Borno mai wakiltar mazabar Magumeri, Audu Mustapha Ganga, ya roƙi al’ummarsa da su amince da sake tsayawa takara karo na biyar. Ganga, wanda ya shafe shekaru 16 yana kan kujera, ya fashe da kuka yayin da yake roƙon masu ruwa da tsaki da ke neman a sauya wakilci. A cikin wani bidiyo da ya bazu, ya ce duk da matsin da ya fito daga ciki, ya yi ayyuka da dama ga al’umma, tare da alƙawarin yin ƙarin aiki idan aka sake zaɓensa. Rahotanni sun ce mutum shida sun riga sun sayi fom domin fafatawa da shi a zaɓen. Sai dai wannan roƙo nasa ya jawo muhawara a kafafen sada zumunta, inda wasu ke goyon bayansa, yayin da wasu ke zargin cewa kukan na sa ba gaskiya ba ne. https://...